-
MDD:Mun Kwashe Bakin Haure Dubu 4 A Libiya
Feb 04, 2019 19:17Babban Kwamishinan dake kula da 'yan gudun hijra na Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa daga farkon shekarar 2018 din da ta gabata zuwa yanzu an kwashe bakin haure sama da dubu hudu daga kasar Libiya.
-
An Kashe Sojojin Kasar Libya Hudu A Kudancin Kasar
Feb 02, 2019 12:05Wata majiyar jami'an tsaro a kasar Libya ta bayyana cewa akalla sojojin kasar karkashin Halifa Haftar 4 ne suka rasa rayukansu a wani fafatawa da suke yi da wasu yan bindiga a kudancin kasar.
-
An Tsarkake Wani Yanki Na Kudancin Libiya Daga Hanun 'Yan Ta'adda.
Feb 01, 2019 13:25Dakarun tsaron kasar Libiya sun samu nasarar tsarkake wani yankin na jahar Sabaha dake kudancin kasar tare kuma da kame wani komandan 'yan ta'addar ISIS
-
An Kashe Kwamandan Kungiyar Al'Ka'ida A Kasar Libya
Jan 29, 2019 07:44Kakakin sojan kasar Libya ne ya sanar da kashe wani kwamanda daga cikin kwamandojin kungiyar 'yan ta'adda ta al'ka'ida
-
An Hallaka Daya Daga Cikin Komondojin Kungiyar Alqa'ida A Libiya
Jan 28, 2019 19:23Kakakin rundunar tsaron kasar Libiya ya sanar da kashe daya daga cikin komondojin kungiyar ta'addancin nan na Alqa'ida a kudancin kasar
-
An Hallaka 'Yan Ta'adda Biyu A Libiya
Jan 22, 2019 12:56Dakarun tsaron Libiya sun sanar da hallaka 'yan ta'adda biyu a gabashin kasar
-
An Yi Allahwadai Da Kissan Dan Jarida Mai Daukar Hoto A Kasar Libya
Jan 21, 2019 11:58Majiyar Diblomasiyya ta MDD a kasar Libya ta bayyana cewa Majalisar ta yi allawadai da kisan wani dan jarida mai daukan hoto da kuma wasu fararen hula a rikici na baya-bayan nan a birnin Tripolli babban birnin kasar Libya.
-
An Fara Tsagaita Bude Wuta A Fadan Da Ake Yi A Kasar Libya.
Jan 20, 2019 19:08Wata majiya a birnin Tripoli babban birnin kasar Libya ta bayyana cewa an fara tsagaita budewa juna wuta a fadan da ake yi a kudu maso gabacin birnin a yau Lahadi.
-
MDD Ta Nuna Damuwarta Da Halin Da Kasar Libya Take Ciki
Jan 19, 2019 06:38Jakadan MDD na musamman a kasar Libya ya bayyana cewa kasar Libya, musamman yankin kudancin kasar, har yanzun yana cikin mumunan hali na tabarbarewar harkokin tsaro.
-
Sojojin Halifa Haftar Sun Fara Shirin Kwace Tripoli Babban Birnin Kasar Libya
Jan 17, 2019 11:53Wasu majiyoyin Diblomasiyya sun bayyana cewa sojojin Halifa Haftar a kasar Libya sun fara shirin kwace iko da birnin Tripoly Babban birnin kasar wanda zai kawo karshen gwamnatin hadin kan kasa wacce Fa'iz Suraj yake jagoranta.