-
Libiya Ba Za Ta Halarci Taron Tattalin Arzikin Beyrut Ba
Jan 15, 2019 07:35Gwamnatin hadin kan kasa ta kasar Libya ta ba da sanarwar cewa ba za ta halarci taron tattalin arziki na kasashen Larabawa wanda za'a gudanar a kasar Lebanon ba.
-
Rashin Tsaro : Buhari Na Najeriya Ya Sake Zargin Gaddafi
Jan 14, 2019 04:56Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya, ya sake zargin tsohon shugaban kasar Libiya, mirigayi Muammar Ghaddafi da zame ummul-aba'isin tabarbarewar al'amuran tsaro a kasashen yammacin Afrika dana tsakiya da dama.
-
An Tsayar Da Lokacin Da Za A Gudanar Da Manyan Zabuka A Kasar Libya
Jan 10, 2019 19:28Manzon Musamman na Majalisar Dinkin Duniya a Kasar Libya ne ya bayyana cewa za a gudanar da zaben shugaban kasa a kasar
-
Libiya Ta Fitar Da Sammacin Kame Wasu 'Yan Sudan Da Chadi
Jan 06, 2019 09:37Kasar Libiya ta fitar sammaci 37 na kame wasu 'yan tawayen kasashen Chadi da kuma Sudan dama wasu 'yan Libiya, da ake zargi da hannu a hare haren da aka kai kan wasu cibiyoyin man fetur da kuma wani sansanin soji.
-
Libya: An Kwato Mutanen Da 'Yan Ta'adda Su Ka Yi Garkuwa Da Su
Jan 02, 2019 07:10Kakakin sojan kasar Libya ya sanar a jiya Talata cewa; Sojojin kasar sun yi nasarar kwato da mutane 21 da 'yan ta'adda su ka yi garkuwa da su
-
An Kai Hari Ma'aikatar Harkokin Wajen Libiya
Dec 25, 2018 15:48Rahotanni daga Libiya na cewa mutum uku ne suka rasa rayukansu, kana wasu goma na daban suka raunana bayan wani hari da aka kai a ma'aikatar harkokin wajen kasar dake birnin Tripoli.
-
Saiful Islam Ya Nemi Goyon Bayan Shugaban Kasar Rasha Vladimir Putin
Dec 25, 2018 07:45Dan tsohon shugaban kasar Libya Saiful Islam ya nemi kariya da kuma goyon bayan shugaban kasar Rasha don sake komawa kan kujerar shugabancin kasar Libya.
-
An Ceci Bakin Haure Kimani 300 Daga Halaka A Tekun Medeteranian
Dec 22, 2018 06:59Wata kungiyar bada agaji mai zaman kanta ta kasar Espania ta bada sanarwan cewa ta ceto bakin haure kimani 300 daga halaka a tekin Medeterenian.
-
Tarayyar Afrika Ta Damu Da Tashe-Tashen Hankula Na Kasar Libya
Dec 19, 2018 18:56Jami'i mai kula da tsaro da sulhu a kungiyar Tarayyar Afrika ya bayyana cewa rikicin kasar Libya yayi mummunan tasiri a dukkan kasashen Afrika.
-
Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Wata Kotu A Gabacin Kasar Libya
Dec 15, 2018 06:32Kungiyar Alkalai ta kasar Libya ta bada sanarwan cewa wasu yan bindiga sun kai hari kan wata kotun majestry a birnin Bangazi a ranar Alhamis da nufin hana kotun aiki da kuma kwace fursinonin da aka gurfanar a kotun da karfi