-
Gwamnatin Libiya Ta Ce Mutanen Da Aka Kora Sakamakon Rikicin 2011 Za Su Iya Komawa Garinsu
Dec 27, 2017 05:49Gwamnatin kasar Libiya da ke samun goyon bayan MDD ta sanar da cewa za a bar iyalan mutanen da aka kora daga garin Tawergha bayan kifar da gwamnatin tsohon shugaban kasar Mu'ammar Gaddafi a shekara ta 2011 su koma garin na su a watan Fabrairu mai kamawa sakamakon yarjejeniyar da aka cimma.
-
MDD Ta Fara Kwashe Bakin Haure Daga Libya Zuwa Italiya
Dec 23, 2017 11:20Babban kwamishinan dake kula da 'yan gudun hijra na MDD ya sanar da fara kwashe bakin haure daga kasar Libiya zuwa kasar Italiya
-
Ma'aikatar Shari'ar Libiya Ta Musanta Labarin Batar Sa'adi Gaddafi
Dec 23, 2017 05:23Shugaban bangaren bincike na Ma'aikatar shari'ar kasar Libiya ya musantar labarin da ke yawo na cewa dan tsohon shugaban kasar Libiya Mu'ammar Gaddafi, wato Sa'adi Gaddafi ya bata, yana mai cewa har ya zuwa yanzu Sa'adi yana nan a tsare a birnin Tripoli.
-
'Yan Najeriya 25,000 Ake Tsare Da Su A Libiya _ (NAPTIP)
Dec 20, 2017 11:23Hukumar nan mai yaki da safarar mutane a Najeriyar, watau NAPTIP, ta ce 'yan kasar sama da 25,000 ne ake tsare da su ba bisa ka'ida ba a kasar Libiya.
-
MDD Tana Kokarin Hada Kan Yan Siyasa A Kasar Libya
Dec 20, 2017 06:23A kokarin da MDD take yi don hada kan yan siyasar kasar Libya manzon musamman na Majalisar a kasar ya ziyarci majalisar dokokin kasar da ke zama a garin Tabruk daga gabacin kasar a jiya Talata.
-
Saiful Islam Gaddafi Zai Shiga Takarar Shugabancin Kasar Libya A Shekara Mai Zuwa
Dec 18, 2017 19:13Saiful Islam Kazzafi dan tsohon shugaban kasar Libya Mu'ammar Kazzafi ya bayyan cewa zai tsaya takarar shugabancin kasar wanda za'a gudanar a shekara mai zuwa.
-
'Yan Hijira 250 Sun Tsira Daga Mutuwa A Gabar Ruwan Kasar Libya
Dec 16, 2017 19:10Jami'an gwamnatin Libya sun sanar da tseratar da yan gudun hijira 250 da suke cikin kananan kwale-kwale.
-
An Fara Jigilar Bakin Haure Daga Kasar Libiya Zuwa Jamhuriyar Niger
Dec 16, 2017 11:59Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da fara jigilar bakin haure daga kasar Libiya zuwa Jamhuriyar Niger da nufin maida su kasashensu na gado.
-
Gwamnatin Rasha Ta Musanta Zargin Da Ake Mata Na Goyon Bayan Halifa Haftar A Kasar Libya
Dec 16, 2017 06:24Jakadan kasar Rasha a kasar Libya ya musanta jita-jitan da ake yadawa na cewa gwamnatin kasar Rasha tana goyon bayan Janar Halifa Haftar babban kwamandan sojojin kasar Libya a rigimarsa da bangaren gwamnatin hadin kan kasar.
-
NEMA: Sama Da 'Yan Nijeriya 1300 Ne Suka Dawo Gida Daga Kasar Libiya
Dec 15, 2017 15:40Hukumar ba da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA ta bayyana cewar cikin kwanaki 10 da suka gabata, 'yan kasar su 1317 ne suka dawo gida Nijeriya bisa radin kansu daga kasar Libiya sakamakon shiga mawuyacin hali a kasar Libiyan.