-
Yawan Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Rikicin Birnin Tripoli Na Kasar Libiya Ya Karu
Aug 30, 2018 19:22Ma'aikatar lafiya ta kasar Libiya ta sanar da cewa: Yawan mutanen da suka rasa rayukansu a dauki ba dadin da ake ci gaba da gudanarwa a gefen birnin Tripoli fadar mulkin kasar ya karu.
-
An Cimma Yarjejjeniyar Tsagaita Wuta A Birnin Tripoli
Aug 29, 2018 06:45Ministan cikin gida na kasar Libiya ya sanar da cewa an cimma yarjejjeniya tsagaita wuta tsakanin gwamnatin hadin kan kasar da masu bore a Tripoli babban birnin kasar
-
Libya: Dauki Badi Tsakanin 'Yan Bindiga A Kusa Da Birnin Tripoli
Aug 28, 2018 12:55Kimanin mutane 6 ne suka rasa rayukansu a wani gumurzu da aka yia kusa da birnin Tripoli na kasar Libya a jiya.
-
Libya: An Kashe Mutum Guda A Sabon Fada A Tripoli
Aug 28, 2018 07:25Jami'an tsaron Libya ne suka sanar da fadan a tsakanin kungiyoyin da ke dauke da makamai
-
An Zargi Hadaddiyar Daular Larabawa Da Bawa 'Yan Ta'adda Makamai A Libiya
Aug 27, 2018 08:00Rahotani sun ce hadaddiyar daular larabawa tana taimakawa 'yan ta'addar Libiya da makamai.
-
Majalisar Dokokin Kasar Libya Ta Bukaci Ganin An YI Fada Da Ayyukan Ta'addanci
Aug 26, 2018 07:19Majalisar kasar ta Libya ta bakin shugabanta Akilah Salih Isa ta mayar da martani akan harin ta'addancin da aka kai a yankin Ka'am a yammacin kasar.
-
Shugabar Majalisar Dokokin Libya Ta Bukaci Hadin Kai Tsakanin Jami'an Tsaro
Aug 25, 2018 18:58shugabar Majalisar dokokin kasar Libya ta bukaci hadin kai tsakanin jami'an tsaron kasar don yakar yan ta'adda a kasar.
-
An Kafa Halin Ko Ta Kwana A Kasar Libya
Aug 24, 2018 12:59Ma'aikatar harkokin cikin gidan Libya a karkashin gwamnatin hadin kan kasa ta sanar da halin ko-ta-kwana bayan harin da kungiyar Da'esh ta kai wa birnin Tripoli
-
Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Gwamnatin Libiya A Yankin Arewacin Kasar
Aug 24, 2018 06:24Wasu gungun 'yan bindiga sun kai farmaki kan wajen binciken ababan hawa a garin Zliten da ke gabashin birnin Tripoli fadar mulkin kasar Libiya, inda suka kashe sojojin gwamnatin kasar hudu.
-
Libiya Ta Bayyana Adawarta Na Dawo Da Bakin Haure Kasar
Aug 23, 2018 11:56Ma'aikatar harakokin wajen Libiya ta ce kokarin da hukumomin Turai ke yi na dawo da bakin haure na kasashen Afirka da suke kasashen Turan zuwa kasar Libiya, zalinci ne kuma abu da kasar ba za ta amince da shi ba.