Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Yawan Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Rikicin Birnin Tripoli Na Kasar Libiya Ya Karu

    Yawan Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Rikicin Birnin Tripoli Na Kasar Libiya Ya Karu

    Aug 30, 2018 19:22

    Ma'aikatar lafiya ta kasar Libiya ta sanar da cewa: Yawan mutanen da suka rasa rayukansu a dauki ba dadin da ake ci gaba da gudanarwa a gefen birnin Tripoli fadar mulkin kasar ya karu.

  • An Cimma Yarjejjeniyar Tsagaita Wuta A Birnin Tripoli

    An Cimma Yarjejjeniyar Tsagaita Wuta A Birnin Tripoli

    Aug 29, 2018 06:45

    Ministan cikin gida na kasar Libiya ya sanar da cewa an cimma yarjejjeniya tsagaita wuta tsakanin gwamnatin hadin kan kasar da masu bore a Tripoli babban birnin kasar

  • Libya: Dauki Badi Tsakanin 'Yan Bindiga A Kusa Da Birnin Tripoli

    Libya: Dauki Badi Tsakanin 'Yan Bindiga A Kusa Da Birnin Tripoli

    Aug 28, 2018 12:55

    Kimanin mutane 6 ne suka rasa rayukansu a wani gumurzu da aka yia kusa da birnin Tripoli na kasar Libya a jiya.

  • Libya: An Kashe Mutum Guda A Sabon Fada A Tripoli

    Libya: An Kashe Mutum Guda A Sabon Fada A Tripoli

    Aug 28, 2018 07:25

    Jami'an tsaron Libya ne suka sanar da fadan a tsakanin kungiyoyin da ke dauke da makamai

  • An Zargi Hadaddiyar Daular Larabawa Da Bawa 'Yan Ta'adda Makamai A Libiya

    An Zargi Hadaddiyar Daular Larabawa Da Bawa 'Yan Ta'adda Makamai A Libiya

    Aug 27, 2018 08:00

    Rahotani sun ce hadaddiyar daular larabawa tana taimakawa 'yan ta'addar Libiya da makamai.

  • Majalisar Dokokin Kasar Libya Ta Bukaci Ganin An YI Fada Da Ayyukan Ta'addanci

    Majalisar Dokokin Kasar Libya Ta Bukaci Ganin An YI Fada Da Ayyukan Ta'addanci

    Aug 26, 2018 07:19

    Majalisar kasar ta Libya ta bakin shugabanta Akilah Salih Isa ta mayar da martani akan harin ta'addancin da aka kai a yankin Ka'am a yammacin kasar.

  • Shugabar Majalisar Dokokin Libya Ta Bukaci Hadin Kai Tsakanin Jami'an Tsaro

    Shugabar Majalisar Dokokin Libya Ta Bukaci Hadin Kai Tsakanin Jami'an Tsaro

    Aug 25, 2018 18:58

    shugabar Majalisar dokokin kasar Libya ta bukaci hadin kai tsakanin jami'an tsaron kasar don yakar yan ta'adda a kasar.

  • An Kafa Halin Ko Ta Kwana A Kasar Libya

    An Kafa Halin Ko Ta Kwana A Kasar Libya

    Aug 24, 2018 12:59

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan Libya a karkashin gwamnatin hadin kan kasa ta sanar da halin ko-ta-kwana bayan harin da kungiyar Da'esh ta kai wa birnin Tripoli

  • Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Gwamnatin Libiya A Yankin Arewacin Kasar

    Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Gwamnatin Libiya A Yankin Arewacin Kasar

    Aug 24, 2018 06:24

    Wasu gungun 'yan bindiga sun kai farmaki kan wajen binciken ababan hawa a garin Zliten da ke gabashin birnin Tripoli fadar mulkin kasar Libiya, inda suka kashe sojojin gwamnatin kasar hudu.

  • Libiya Ta Bayyana Adawarta Na Dawo Da Bakin Haure Kasar

    Libiya Ta Bayyana Adawarta Na Dawo Da Bakin Haure Kasar

    Aug 23, 2018 11:56

    Ma'aikatar harakokin wajen Libiya ta ce kokarin da hukumomin Turai ke yi na dawo da bakin haure na kasashen Afirka da suke kasashen Turan zuwa kasar Libiya, zalinci ne kuma abu da kasar ba za ta amince da shi ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS