Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Mali

  • 'Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum 6 A Arewacin Mali

    'Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum 6 A Arewacin Mali

    Oct 21, 2018 19:00

    Wasu 'yan bindiga kan babuta sun kai hari garin Gao dake arewacin kasar Mali tare da hallaka mutane 6

  • MDD Ta Bayyana Damuwarta Kan Ci Gaba Da Tabarbarewar Yanayin Tsaro A Kasar Mali

    MDD Ta Bayyana Damuwarta Kan Ci Gaba Da Tabarbarewar Yanayin Tsaro A Kasar Mali

    Oct 20, 2018 18:22

    Mataimakin babban sakataren MDD kan sulhu da zaman lafiya, Jean-Pierre Lacroix, ya bayyana tsananin damuwarsa dangane da ci gaba da tabarbarewar yanayin tsaro a kasar Mali.

  • An Fafata Tsakanin Tsakanin Sojojin Mali Da Yan Bindiga A Arewacin Kasar

    An Fafata Tsakanin Tsakanin Sojojin Mali Da Yan Bindiga A Arewacin Kasar

    Oct 19, 2018 06:49

    Fada ta barke tsakanin sojojin kasar Mali da yan ta'adda dauke da makamai a arewacin kasar Mali a ranar laraba da ta gabata.

  • Mali : Kifewar Kwale-kwale Ta Yi Ajalin Mutum 26

    Mali : Kifewar Kwale-kwale Ta Yi Ajalin Mutum 26

    Oct 15, 2018 16:36

    Ma'aikatar sufirin al'umma a Mali, ta sanar da cewa mutum 26 ne suka rasa rayukansu a yayin kifewar wasu kwale-kwale biyu a yankin Arnassey dake karamar hukumar Bourem Inaly a jihar Tombouctou.

  • Tashin Bom Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Sojoji 3 A Kasar Mali

    Tashin Bom Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Sojoji 3 A Kasar Mali

    Oct 11, 2018 19:00

    Sojojin Kasar Mali 3 ne suka rasa rayukansu a lokacinda motarsu ta taka nakiya a tsaikiyar kasar a daren jiya Laraba.

  • An Kashe Mutane Akalla 20 A Kan Iyakokin Niger Da Mali

    An Kashe Mutane Akalla 20 A Kan Iyakokin Niger Da Mali

    Oct 01, 2018 19:04

    Mutane akalla 20 ne aka tabbatar da mutuwar a kan iyakokin kasashen Niger da Mali

  • Shugaban Mali Ya Bukaci Taimakon Kungiyoyin Kasa Da kasa

    Shugaban Mali Ya Bukaci Taimakon Kungiyoyin Kasa Da kasa

    Sep 27, 2018 19:21

    Shugaban kasar Mali ya bukaci taimakon kungiyoyin kasa da kasa na tabbatar da tsaro a kasar da ma yankin Sahel gaba daya.

  • Tashin Bam Ya Hallaka Mutum 8 A Tsakiyar Kasar Mali.

    Tashin Bam Ya Hallaka Mutum 8 A Tsakiyar Kasar Mali.

    Sep 27, 2018 19:18

    Ma'aikatar tsaron Mali ta sanar da hallakar sojoji 7 da wani farar hula guda sanadiyar tashin Bam a tsakiyar kasar

  • An Kashe Wasu Sojojin Kasar Mali Su 12 A Arewa Maso Gabashin Kasar

    An Kashe Wasu Sojojin Kasar Mali Su 12 A Arewa Maso Gabashin Kasar

    Sep 26, 2018 11:18

    Rahotanni daga kasar Mali sun bayyana cewar wasu sojojin kasar su 12 'yan kabila azbinawa sun rasa rayukansu sakamakon wani hari da wasu mutane dauke da makami suka kai musu a yankin arewa maso gabashin kasar kuda da kan iyakar Mali din da kasar Nijar.

  • An saki Fursunonin Siyasa 12 Da Ake Tsare Da Su A Kasar Mali

    An saki Fursunonin Siyasa 12 Da Ake Tsare Da Su A Kasar Mali

    Sep 25, 2018 12:07

    Gwamnatin kasar Mali ta saki wasu daga cikin fursunonin siyasa da ake tsare da su a gidan kaso.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS