-
'Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum 6 A Arewacin Mali
Oct 21, 2018 19:00Wasu 'yan bindiga kan babuta sun kai hari garin Gao dake arewacin kasar Mali tare da hallaka mutane 6
-
MDD Ta Bayyana Damuwarta Kan Ci Gaba Da Tabarbarewar Yanayin Tsaro A Kasar Mali
Oct 20, 2018 18:22Mataimakin babban sakataren MDD kan sulhu da zaman lafiya, Jean-Pierre Lacroix, ya bayyana tsananin damuwarsa dangane da ci gaba da tabarbarewar yanayin tsaro a kasar Mali.
-
An Fafata Tsakanin Tsakanin Sojojin Mali Da Yan Bindiga A Arewacin Kasar
Oct 19, 2018 06:49Fada ta barke tsakanin sojojin kasar Mali da yan ta'adda dauke da makamai a arewacin kasar Mali a ranar laraba da ta gabata.
-
Mali : Kifewar Kwale-kwale Ta Yi Ajalin Mutum 26
Oct 15, 2018 16:36Ma'aikatar sufirin al'umma a Mali, ta sanar da cewa mutum 26 ne suka rasa rayukansu a yayin kifewar wasu kwale-kwale biyu a yankin Arnassey dake karamar hukumar Bourem Inaly a jihar Tombouctou.
-
Tashin Bom Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Sojoji 3 A Kasar Mali
Oct 11, 2018 19:00Sojojin Kasar Mali 3 ne suka rasa rayukansu a lokacinda motarsu ta taka nakiya a tsaikiyar kasar a daren jiya Laraba.
-
An Kashe Mutane Akalla 20 A Kan Iyakokin Niger Da Mali
Oct 01, 2018 19:04Mutane akalla 20 ne aka tabbatar da mutuwar a kan iyakokin kasashen Niger da Mali
-
Shugaban Mali Ya Bukaci Taimakon Kungiyoyin Kasa Da kasa
Sep 27, 2018 19:21Shugaban kasar Mali ya bukaci taimakon kungiyoyin kasa da kasa na tabbatar da tsaro a kasar da ma yankin Sahel gaba daya.
-
Tashin Bam Ya Hallaka Mutum 8 A Tsakiyar Kasar Mali.
Sep 27, 2018 19:18Ma'aikatar tsaron Mali ta sanar da hallakar sojoji 7 da wani farar hula guda sanadiyar tashin Bam a tsakiyar kasar
-
An Kashe Wasu Sojojin Kasar Mali Su 12 A Arewa Maso Gabashin Kasar
Sep 26, 2018 11:18Rahotanni daga kasar Mali sun bayyana cewar wasu sojojin kasar su 12 'yan kabila azbinawa sun rasa rayukansu sakamakon wani hari da wasu mutane dauke da makami suka kai musu a yankin arewa maso gabashin kasar kuda da kan iyakar Mali din da kasar Nijar.
-
An saki Fursunonin Siyasa 12 Da Ake Tsare Da Su A Kasar Mali
Sep 25, 2018 12:07Gwamnatin kasar Mali ta saki wasu daga cikin fursunonin siyasa da ake tsare da su a gidan kaso.