Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masallacin Al-Aqsa

  • Kungiyar Hamas Ta Bukaci Ci Gaba Da Kokarin Kare Masallacin Qudus

    Kungiyar Hamas Ta Bukaci Ci Gaba Da Kokarin Kare Masallacin Qudus

    Jul 31, 2017 06:19

    Shugaban bangaren siyasar kungiyar gwagwarmayar Palasdinawa ta Hamas ya jaddada bukatar ci gaba da kokarin kare birnin Qudus da Masallacin Aksa daga mamayar gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Jagoran Juyi: Aikin Haji Dama Ce Ta Daukar Mataki Akan Masallacin Kudus.

    Jagoran Juyi: Aikin Haji Dama Ce Ta Daukar Mataki Akan Masallacin Kudus.

    Jul 30, 2017 18:58

    Ayatullahi Sayyid Ali Khamnei da ya gana da jami'an hukumar alhazai ta Iran ya kara da cewa;A yayin aikin haji ne al'umar musulmi za su dauki matakin da ya dace akan halin da masallacin kudus ya ke ciki.

  • Netanyahu: Dole Ne A Ci Gaba Da Tsaurara Bincike A Kan Palastinwa A Quds

    Netanyahu: Dole Ne A Ci Gaba Da Tsaurara Bincike A Kan Palastinwa A Quds

    Jul 26, 2017 12:01

    Firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benyamin Netanyahu ya bayar da umarni ga jami'an tsaron yahudawan Isra'ila da su gaba da tsaurara bincike a kan Palastinawa a birnin Quds da kuma masallacin Aqsa mai alfarma.

  • Al-Azhar Ta Ja Kunnen

    Al-Azhar Ta Ja Kunnen "Isra'ila" Kan Ci Gaba Da Keta Hurumin Masallacin Kudus

    Jul 22, 2017 05:48

    Jami'ar Al-Azhar ta kasar Masar ta ja kunnen haramtacciyar kasar Isra'ila dangane da ci gaba da keta hurumin masallacin Kudus mai alfarma da take yi, don kuwa hakan lamari ne da musulmi ba za su iya rufe ido kansa ba.

  • MDD Ta Bukaci Kawo Karshen Duk Wani Rikici A Masallacin Qudus

    MDD Ta Bukaci Kawo Karshen Duk Wani Rikici A Masallacin Qudus

    Jul 19, 2017 06:35

    Majalisar Dinkin Duniya ta jaddada bukatar kawo karshen duk wani rikici tsakanin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila da al'ummar Palasdinu a Masallacin Qudus.

  • Manufar Makircin Yahudawan Sahayoniyya Kan Masallacin Qudus Da Taimakon Masarautar Saudiyya

    Manufar Makircin Yahudawan Sahayoniyya Kan Masallacin Qudus Da Taimakon Masarautar Saudiyya

    Jul 17, 2017 07:59

    A daidai lokacin da gwamnatin yahudawan sahayoniyya ke ci gaba da aiwatar da makirce-makircenta kan Masallacin Qudus musamman a cikin 'yan kwanakin nan, wani shahararren malamin masarautar Saudiyya ya furta furucin karfafa yahudawan kan mummunar aniyarsu dangane da Masallacin na Qudus.

  • Isra'ila Ta Hana Gudanar Da Sallar Juma'a A Cikin Masallacin Quds A Yau

    Isra'ila Ta Hana Gudanar Da Sallar Juma'a A Cikin Masallacin Quds A Yau

    Jul 14, 2017 10:42

    Sakamakon musayar wutar da aka yi yau tsakanin Palastinawa 'yan gwagwarmaya da kuma jami'an 'yan sanda yahudawan sahyuniya a bakin kofar masallacin Quds, Isra'ila ta sanar da hana sallar Juma'a a yau a cikin masallacin.

  • Palasdinu:

    Palasdinu: "Yan sahayoniya Sun kai Hari A Masallacin Kudus.

    Mar 26, 2017 12:42

    Yahudawa 'yan share wuni zauna sun kai hari a masallacin Kudus a jiya lahadi.

  • Dariruwan Yahudawan Sahayina sun kai farmaki kan Masallacin Aksa

    Dariruwan Yahudawan Sahayina sun kai farmaki kan Masallacin Aksa

    Feb 15, 2017 16:42

    Dariruwan Yahudawa 'yan kama guri zauna tare da goyon bayan Dakarun HKI sun kai farmaki kan Masallacin Aksa tare da hana Palastinawa shiga cikin Masallacin.

  • Isra'ila Ta Gina Makeken Rami A Karkashin Masallacin Quds

    Isra'ila Ta Gina Makeken Rami A Karkashin Masallacin Quds

    Dec 29, 2016 06:59

    Ministan al’adu na Isra’ila ya ce sun gina wani ramin karkashin kasa da ya hada Wadil Hulwa da kuma Babul Magariba da ke gefen masallacin Aqsa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS