-
An tsawaita aikin Dakarun Masar a kawancen Saudiya
Feb 05, 2017 12:47Shugaban kasar Masar ya tsawaita aiyukan Sojojin kasar sa a harin wuce gona da iri kan kasar Yemen kalkashin Jagorancin masarauta Ali-sa'oud
-
Wata Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wasu Mutane Biyu Kan Zargin Ayyukan Ta'addanci
Feb 01, 2017 12:59Wata kotu a Masar ta yanke hukuncin kisa kan wasu mutane biyu kan zargin hannu a aikata ayyukan ta'addanci a kasar.
-
Masar Da Habasha Za Su Duba Batun Badakalar Madatsar Ruwa Ta Nahdha
Feb 01, 2017 08:41Bangarorin Masar da Habasha za su duba hanyoyin da ya kamata su bi domin kawo karshen badalakar da ke tsakaninsu a kan batun ginin madatsar ruwa ta Nahdha a Habasha.
-
Masar Ta Yi Gargadi Kan Shirin Amurka Na Mai Da Ofishin Jakadancinta Zuwa Birnin Qudus
Jan 29, 2017 08:54Shugaban kasar Masar ya yi gargadi kan shirin sabuwar gwamnatin Amurka na dage ofishin jakadancinta daga birnin Tel-Aviv na haramtacciyar kasar Isra'ila zuwa birnin Qudus na Palasdinu.
-
Trump Na Nazarin Saka Kungiyar Muslim Brotherhood Ta Masar A Cikin 'Yan Ta'adda
Jan 27, 2017 14:04Gwamnatin Donald Trump na nazarin saka kungiyar 'yan uwa musulmi (muslim Brotherhood) ta kasar Masar a cikin jerin kungiyoyin 'yan ta'adda na duniya.
-
Masar: Sojoji Sun Kai wa 'Yan ta'adda hari a yankin Sina Ta Arewa.
Jan 27, 2017 03:04A kalla 'yan ta'adda 20 ne Sojojin Masar Su ka kashe A yankin Sina Ta Arewa
-
Ko Kun San Na (314) Jumma'a 08 Ga Watan Bahaman Shekara ta 1395 Hijira Shamsia
Jan 24, 2017 14:40Yau Jumma'a 08-Bahman-1395H.SH=28-R-Thani-1438H.K.=27-Jenerun-2017M.
-
Gwamnatin Masar Ta Kara Wa'adin Zaman Sojojinta A Cikin Rundunar Da Ke Yakar Kasar Yamen
Jan 23, 2017 03:34Ofishin shugaban Masar ya fitar da bayanin cewa: Kwamitin tsaron kasar ya amince da bukatar kara wa'adin ci gaba da zaman sojojin kasar a rundunar kawancen kasashen Larabawa da suke kai hare-haren wuce gona da iri kan kasar Yamen.
-
Muftin Kasar Masar Ya Jaddada Wajabcin Yaki Da Ta'addanci
Jan 19, 2017 11:02Muftin kasar Masar ya jaddada wajabcin samun hadin kan kasashen duniya a fagen yaki da ayyukan ta'addanci.
-
Shugaban Masar Ya Sake Bude Cibiyar Adana Kayan Tarihi Ta Birnin Alkahira
Jan 19, 2017 03:21Shugaban kasar Masar Abdulfattah Al-Sisi ya sake bude babbar cibiyar adana kayan tarihin mulsunci da ke birnin Alkahira.