Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

niger

  • Nijer:Harin Boko Haram Ya Hallaka Mutane 3 A Garin Chétimari

    Nijer:Harin Boko Haram Ya Hallaka Mutane 3 A Garin Chétimari

    Jan 31, 2018 05:25

    Cikin wata sanarwa da majiyar tsaron Nijar ta fitar a jiya talata jami'an tsaro biyu ne da wani yaro suka rasa rayukansu sanadiyar harin da kungiyar boko haram suka kai kan babura 10 akan sansanin soja da ke garin Chétimari na jahar Diffa dake kudu maso gabashin kasar.

  • Nijar: Boko Haram Sun Kai Hari  A Garin Chétimari

    Nijar: Boko Haram Sun Kai Hari A Garin Chétimari

    Jan 30, 2018 19:00

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato majiyar tsaron Nijar na cewa a yau talata ne mayakan kungiyar da suke kan babura 10 suka kai harin akan sansanin soja da ke garin Chétimari

  • An Yanke Hukuncin Dauri Kan Sojojin Da Ake Tuhuma Da Yunkurin Juyin Mulki A Niger

    An Yanke Hukuncin Dauri Kan Sojojin Da Ake Tuhuma Da Yunkurin Juyin Mulki A Niger

    Jan 27, 2018 11:51

    An yanke hukuncin dauri kan wasu sojojin da kuma farar hula guda tsakanin shekaru 5 zuwa 15 a gidan kaso sanadiyyar kamasu da laifin kokarin juyin mulki a jamhuriyar Niger.

  • Jamhuriyar Niger Ta Bayyana Rashin Amincewarta Da Shirin Tura Sojojin Italiya Cikin Kasarta

    Jamhuriyar Niger Ta Bayyana Rashin Amincewarta Da Shirin Tura Sojojin Italiya Cikin Kasarta

    Jan 27, 2018 05:45

    Mahukunta a Jamhuriyar Niger sun bayyana rashin amincewarsu da shirin gwamnatin Italiya na tura sojojinta zuwa cikin kasarsu.

  • Gudanar Da Sauyi A Rundunar Tsaron Kasar Nijar

    Gudanar Da Sauyi A Rundunar Tsaron Kasar Nijar

    Jan 23, 2018 07:27

    Shugaban kasar Nijar ya gudanar da gagarumin sauyi a bangaren tsaron kasar da nufin yaki da ta'addanci.

  • Nijer: Adadin Sojojin Da Mayakan Boko Haram Suka Kashe Ya Haura Zuwa Bakwai

    Nijer: Adadin Sojojin Da Mayakan Boko Haram Suka Kashe Ya Haura Zuwa Bakwai

    Jan 20, 2018 11:49

    Gwamnatin jamhuriyar Nijer ta tabbatar da mutuwar sojojinta 7 da kuma jikkatar wasu 17 na daban sanadiyar harin da mayakan boko haram suka kai musu a jahar Diffa dake kudu maso gabashin kasar.

  • Boko Haram Sun Kashe Wasu Sojojin Nijar 4 Da Wani Farar Hula A Kudu Maso Gabashin Kasar

    Boko Haram Sun Kashe Wasu Sojojin Nijar 4 Da Wani Farar Hula A Kudu Maso Gabashin Kasar

    Jan 19, 2018 05:53

    Wasu 'yan bindiga dadi da ake zaton 'yan kungiyar nan ce ta Boko Haram sun kashe alal akalla sojojin Nijar hudu da wani farar hula guda a wani hari da suka kai wani sansani na soji da ke Kudu Maso Gabashin kasar ta Nijar.

  • Ziyarar Shugaban Kasar Faransa Zuwa Jumhuriyar Niger

    Ziyarar Shugaban Kasar Faransa Zuwa Jumhuriyar Niger

    Dec 26, 2017 06:47

    A ranar Jumma'a 22 ga watan Disamban da muke ciki ne shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya kai ziyarar ba zata zuwa jumhuriyar Niger, inda ya gana da sojojin kasar ta Faransa da ke can, ya kuma gana da shugaban kasar ta Niger.

  • Italiya Za Ta Kwashe Wani Adadi Na Sojojinta Daga Iraki Ta Mayar Da Su Nijar

    Italiya Za Ta Kwashe Wani Adadi Na Sojojinta Daga Iraki Ta Mayar Da Su Nijar

    Dec 25, 2017 12:22

    Firaministan kasar Italiya ya gabatar da wani shiri na kwashe wani adadi na sojojin kasar sa daga kasar Iraki, domin tura su jamhuriyar Nijar domin ayyukan yaki da ta'addanci da kuma masu safarar miyagun kwayoyi a cikin watanni masu zuwa.

  • Nijar Na Bikin Cika Shekaru 59 Da Ta Zama Jamhuriya

    Nijar Na Bikin Cika Shekaru 59 Da Ta Zama Jamhuriya

    Dec 18, 2017 10:50

    A Nijar a wannan Litinin ce kasar ke gudanar da bukukuwan cika shekaru 59 da zama Jamhuriya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS