Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

niger

  • An Fara Jigilar Bakin Haure Daga Kasar Libiya Zuwa Jamhuriyar Niger

    An Fara Jigilar Bakin Haure Daga Kasar Libiya Zuwa Jamhuriyar Niger

    Dec 16, 2017 11:59

    Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da fara jigilar bakin haure daga kasar Libiya zuwa Jamhuriyar Niger da nufin maida su kasashensu na gado.

  • Nijar Ta Ba Wa Amurka Damar Amfani Da Jiragen Yakinsu Marasa Matuka A Kasar

    Nijar Ta Ba Wa Amurka Damar Amfani Da Jiragen Yakinsu Marasa Matuka A Kasar

    Dec 03, 2017 11:19

    Rahotanni sun bayyana cewar gwamnatin Nijar ta ba wa sojojin Amurka damar fara tayar da jiragen yakinsu marasa matuka daga birnin Yamai, babban birnin kasar don amfani da su a kasar da ma wajen kasar.

  • Libiya : Faransa Za Ta Karbi Bakin Hauren Farko Daga HCR

    Libiya : Faransa Za Ta Karbi Bakin Hauren Farko Daga HCR

    Nov 20, 2017 10:01

    Kasar Faransa ta ce za ta karbi kashin farko na bakin haure da reshen hukumar kula da kaurar bakin haure ta HCR a Nijar ya fitar dasu daga Libiya.

  • Gwamnatin Niger Ta Kirayi Jakadan Kasar Libiya Kan Batun Sayar Da Bakin Haure A Libiya

    Gwamnatin Niger Ta Kirayi Jakadan Kasar Libiya Kan Batun Sayar Da Bakin Haure A Libiya

    Nov 20, 2017 06:24

    Ministan harkokin wajen Jamhuriyar Niger ya kirayi jakadan Libiya a kasar domin nuna rashin amincewar kasarsa kan batun sayar da bakin haure a matsayin bayi a kasar ta Libiya.

  • Nijar Ta Bukaci Taron AU Da EU Ya Tabo Batun Cinikin Bakin Haure A Libiya

    Nijar Ta Bukaci Taron AU Da EU Ya Tabo Batun Cinikin Bakin Haure A Libiya

    Nov 19, 2017 09:27

    Shugaba Mahamadu Isufu na Jamhuriya Nijar, ya bukaci taron kungiyoyin Tarayya Afrika dana Turai da ya saka batun cikinin bakin haure a kasar Libiya cikin ajandar taron da za'a yi a kwanaki masu zuwa a Abidjan.

  • Amurka Ta Gargadi 'Yan Kasarta kan Nisantar Gudanar Da Tafiye-Tafiye Zuwa Kasar Niger

    Amurka Ta Gargadi 'Yan Kasarta kan Nisantar Gudanar Da Tafiye-Tafiye Zuwa Kasar Niger

    Oct 31, 2017 12:06

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Amurka ta gargadi Amurkawa da su guji gudanar da tafiye-tafiye zuwa Jamhuriyar Niger sakamakon barazanar ayyukan ta'addanci a kasar.

  • Jami'an Tsaro 23 Ne Suka jikkata A Zanga-Zangar Yamai

    Jami'an Tsaro 23 Ne Suka jikkata A Zanga-Zangar Yamai

    Oct 31, 2017 06:43

    Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta ce ‘yan sanda 23 ne suka jikkata a aragamar da suka yi da masu zanga-zangar adawa da daftarin dokar kasafin kudin kasar na shekara ta 2018 da aka yi ranar lahadi a birnin Yamai fadar mulkin kasar.

  • Jamhuriyar Nijar Ta Nuna Damuwarta Kan 'Yan Kasar Da Suke Dawowa Daga Aljeriya

    Jamhuriyar Nijar Ta Nuna Damuwarta Kan 'Yan Kasar Da Suke Dawowa Daga Aljeriya

    Oct 28, 2017 18:01

    Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta bayyana tsananin damuwarta dangane da matsayar da gwamnatin kasar Aljeriya ta dauka na dawo da dubban 'yan Nijar din da suke zaune a kasar gida.

  • Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Iran A Nijar

    Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Iran A Nijar

    Oct 27, 2017 12:20

    A ci gaba da ran gadin da ya ke a wasu kasashen Afrika, ministan harkokin waje na Jamhuriya musulinci ta Iran, Muhammad Jawad Zarif, ya isa birnin Yamai na Jamhuriya Nijar.

  • Aljeriya : Amnesty Ta Yi Tir Da Korar Dubban 'Yan Afrika

    Aljeriya : Amnesty Ta Yi Tir Da Korar Dubban 'Yan Afrika

    Oct 24, 2017 10:47

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amnesty International, ta yi tir da matakin hukumomin Aljeriya na korar 'yan Afrika zuwa gida.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS