-
MDD Ta Bukaci Karin Hadin Kai Don Fada Da Kungiyar Boko Haram
Jul 29, 2016 12:37Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci gwamnatocin kasashen duniya da su kara ba da hadin kai wajen fada da kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram da ta addabi wasu kasashen Yammacin Afirka.
-
Dakatar da Aikewa da Kayan Agaji Zuwa Najeriya
Jul 29, 2016 06:49Majalisar Dinkin Duniya Za ta dakatar da aikewa da kayan agaji zuwa kasar Najeriya.
-
Harkar Muslunci A Najeriya Ta Bukaci A Saki Sheikh Ibrahim Zakzaky
Jul 28, 2016 03:04Harkar muslunci a Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayyar Najeriya da saki Sheikh Ibrahim Zakzaky da ake tsare da shi ba tare da tuhumarsa da wani laifi ba.
-
Kungiyar Yan Ta'adda Ta Niger Dalter Avengers" Ta Sauki Alhakin Kai Hari Kan Cibiyoyin NNPC
Jul 26, 2016 12:49Niger Dalter Avengers ta dauki alhakin lalata cibiyoyin man na NNPC
-
Harkar Muslunci A Najeriya Ta Bukaci A Saki Sheikh Ibrahim Zakzaky
Jul 26, 2016 02:16Harkar muslunci a Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayyar Najeriya da saki Sheikh Ibrahim Zakzaky da ake tsare da shi ba tare da tuhumarsa da wani laifi ba.
-
Asusun kananen Yara na MDD ya bayyana Damuwarsa kan halin da kananen yara ke cikin a arewacin Najeriya
Jul 26, 2016 06:49Asusun kananen Yara na MDD ya bayyana Damuwarsa kan halin karamcin abinci da kananen yara ke fuskanta a arewacin Najeriya
-
Buhari Ya Jinjina Wa Iran Ta Fuskar Ci Gaban Tattalin Arziki Da Ilimin Kimiyya
Jul 25, 2016 16:09Shugaban tarayyar Najeriya Muhamamd Buhari ya jinjina wa Jamhuriyar muslunci ta Iran dangane da ci gaban da ya ce ta samu a bangarori daban-daban, musamamn ta fuskar bunkasa tattalin arziki da kimiyya da kuma fasahar nukiliya.
-
Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Zanta Da Shugaban Majalisar Dattijan Nigeriya
Jul 25, 2016 13:56A ci gaba da ziyarar aikin da yake gudanarwa a tarayyar Nigeriya ministan harkokin wajen Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya gana da shugaban Majalisar Dattijan Nigeriya tare da gabatar masa da goron gayyatar zuwa Iran baya da bukatar karfafa taimakekkeniya a tsakanin kasashen biyu.
-
An samar da Jiragen ruwan Zamani guda 10 ga Dakarun tsaron ruwan Najeriya
Jul 25, 2016 06:37An samarwa Dakarun tsaron ruwan sabin jiragen ruwa na zamani guda 10
-
Kungiyar MEND A Najeriya Na Tattaunawa Da Gwamnati
Jul 25, 2016 02:18Babbar kungiya 'yan a ware mai dauke da makamai a yankin Niger Delta na Najeriya wato MEND ta ce, ta fara kwarya kwaryar tattaunawa da gwamnati don share fagen shiga babbar tattaunawa tsakanin ta da gwamnatin Najeriyar.