-
Shugaba Buhari Ya Bukaci ICC Ta Yi Wani Abu Dangane Da Shari'ar Masu Sama Da Fadi Da Kudaden Jama'a
Jul 18, 2018 07:37Shugaban tarayyar Nigeria Muhammadu Buhari ya bukaci hukumar ICC ko kotun duniya ta yi wani abu don taimakawa yaki da cikin hanci da rashwa a kasashen duniya don gainin bayan wannan annubar.
-
Najeriya : Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutum 44 A Katsina
Jul 17, 2018 01:21Rahotanni daga Najeriya na cewa, mutane 44 ne suka rasa rayukansu kana wasu 20 na daban suka bata sakamakon ambaliyar ruwan sama da aka samu a kashen makon jiya a jihar Katsina dake arewa maso yammacin kasar.
-
Sojojin Nigeriya 23 Sun Bace Babu Labarinsu Bayan Sun Fuskanci Harin Kungiyar Boko Haram
Jul 15, 2018 14:46Wata majiyar sojin Nigeriya ta sanar da cewa: Sojojin kasar 23 ne suka bace babu labarinsu bayan da suka fuskanci harin mayakan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram a garin Bama da ke jihar Borno a shiyar arewa maso gabashin kasar.
-
An Dage Sauraren Shari'ar Sheikh Zakzaky Har Zuwa 2 Ga Watan Agusta
Jul 11, 2018 11:35Rahotanni daga Najeriya sun ce Kotun da ke sauraren shari'ar sheikh Ibrahim Zakzaky ta sanar da dage sauraren shari'ar har zuwa ranar 2 ga watan Agusta mai kamawa.
-
Najeriya: PDP Da R-APC Sun Sha Alwashin Hada Kai Domin Samun Nasara A Zaben 2019
Jul 10, 2018 03:38A taron Jam'iyyun adawa ta PDP da kuma R-APC da wasu a jiya litinin a Abuja, shuwagabannin jam'iyyun sun sha alwashin hada kai don kawo karshen shugabancin Muhammadu Buhari a zaben shekara ta 2019.
-
Gwamnatin Najeriya Da Wani Kamfanin Indiya Sun Rattaba Hannun Kan Girka Injunan Surfen Shinkafa A Jihohi 10
Jul 10, 2018 03:37Gwamnatin tarayyar Najerita ta kulla yerjejeniya ta dalar Amurka billion 10.7 tare da kamfanin MV Agro Engieers Limited na kasar Indiya don girka injunan surfe da sarrafa shinkafa a jihiho 10 na kasar.
-
Gobaran Tankar Mai A Lagos:Iyalai 8 Ne Suka Gabato Don Gwajin Kwayoyin Halatta Na DNA Don Karban Gawaki
Jul 08, 2018 01:56Iyalai guda 8 ne suka kawo kansu don gwajin kwayoyin halitta na DNA saboda karban gawakin yan uwansu da suka mutu a gobarar tankar man fetur a ranar 28 ga watan Yuni a garin Otedola na jihar Lagos a Nigeria.
-
Kotun Kolin Tarayyar Najeriya Ta Wanke Bukola Saraki
Jul 06, 2018 12:56A yau ne kolin tarayyar Najeriya ta wanke shugaban majalisar dattijai Alh. Abubakar Bukola Saraki daga sauran tuhumcetuhumce uku daga cikin 18 da suka rage a kansa, kan rashin bayyana gaskiya kan kaddarorin da ya mallaka.
-
Najeriya: Jam'iyyar APC Na Tuntubar R-APC Domin A Sasanta
Jul 05, 2018 13:33Jam'iyyar APC mai mulki a Najerya ta bayyana cewa tana ci gaba da tuntubar bangaren da ya shelanta ballewa tare da kafa wani bangare a jam'iyyar mai suna R-APC karkashin jagorancin Alh. Buba Galadima, domin sasantawa.
-
Rikicin APC: Bolaji Da Oshomole Sun Yi Magana Kan Sabuwar APC
Jul 05, 2018 07:17Shugaban jam'iyyar APC mai mulki a tarayyar Nigeria Adams Oshomole ya bukaci yayan jam'iyyar wadanda suka yi fushi da ita su yi hakuri don a shrye yake ya sauraresu.