Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Shugaba Buhari Ya Bukaci ICC Ta Yi Wani Abu Dangane Da Shari'ar Masu Sama Da Fadi Da Kudaden Jama'a

    Shugaba Buhari Ya Bukaci ICC Ta Yi Wani Abu Dangane Da Shari'ar Masu Sama Da Fadi Da Kudaden Jama'a

    Jul 18, 2018 07:37

    Shugaban tarayyar Nigeria Muhammadu Buhari ya bukaci hukumar ICC ko kotun duniya ta yi wani abu don taimakawa yaki da cikin hanci da rashwa a kasashen duniya don gainin bayan wannan annubar.

  • Najeriya : Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutum 44 A Katsina

    Najeriya : Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutum 44 A Katsina

    Jul 17, 2018 01:21

    Rahotanni daga Najeriya na cewa, mutane 44 ne suka rasa rayukansu kana wasu 20 na daban suka bata sakamakon ambaliyar ruwan sama da aka samu a kashen makon jiya a jihar Katsina dake arewa maso yammacin kasar.

  • Sojojin Nigeriya 23 Sun Bace Babu Labarinsu Bayan Sun Fuskanci Harin Kungiyar Boko Haram

    Sojojin Nigeriya 23 Sun Bace Babu Labarinsu Bayan Sun Fuskanci Harin Kungiyar Boko Haram

    Jul 15, 2018 14:46

    Wata majiyar sojin Nigeriya ta sanar da cewa: Sojojin kasar 23 ne suka bace babu labarinsu bayan da suka fuskanci harin mayakan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram a garin Bama da ke jihar Borno a shiyar arewa maso gabashin kasar.

  • An Dage Sauraren Shari'ar Sheikh Zakzaky Har Zuwa 2 Ga Watan Agusta

    An Dage Sauraren Shari'ar Sheikh Zakzaky Har Zuwa 2 Ga Watan Agusta

    Jul 11, 2018 11:35

    Rahotanni daga Najeriya sun ce Kotun da ke sauraren shari'ar sheikh Ibrahim Zakzaky ta sanar da dage sauraren shari'ar har zuwa ranar 2 ga watan Agusta mai kamawa.

  • Najeriya: PDP Da R-APC Sun Sha Alwashin Hada Kai Domin Samun Nasara A Zaben 2019

    Najeriya: PDP Da R-APC Sun Sha Alwashin Hada Kai Domin Samun Nasara A Zaben 2019

    Jul 10, 2018 03:38

    A taron Jam'iyyun adawa ta PDP da kuma R-APC da wasu a jiya litinin a Abuja, shuwagabannin jam'iyyun sun sha alwashin hada kai don kawo karshen shugabancin Muhammadu Buhari a zaben shekara ta 2019.

  • Gwamnatin Najeriya Da Wani Kamfanin Indiya Sun Rattaba Hannun Kan  Girka Injunan Surfen Shinkafa A Jihohi 10

    Gwamnatin Najeriya Da Wani Kamfanin Indiya Sun Rattaba Hannun Kan Girka Injunan Surfen Shinkafa A Jihohi 10

    Jul 10, 2018 03:37

    Gwamnatin tarayyar Najerita ta kulla yerjejeniya ta dalar Amurka billion 10.7 tare da kamfanin MV Agro Engieers Limited na kasar Indiya don girka injunan surfe da sarrafa shinkafa a jihiho 10 na kasar.

  • Gobaran Tankar Mai A Lagos:Iyalai 8 Ne Suka Gabato Don Gwajin Kwayoyin Halatta Na DNA Don Karban Gawaki

    Gobaran Tankar Mai A Lagos:Iyalai 8 Ne Suka Gabato Don Gwajin Kwayoyin Halatta Na DNA Don Karban Gawaki

    Jul 08, 2018 01:56

    Iyalai guda 8 ne suka kawo kansu don gwajin kwayoyin halitta na DNA saboda karban gawakin yan uwansu da suka mutu a gobarar tankar man fetur a ranar 28 ga watan Yuni a garin Otedola na jihar Lagos a Nigeria.

  • Kotun Kolin Tarayyar Najeriya Ta Wanke Bukola Saraki

    Kotun Kolin Tarayyar Najeriya Ta Wanke Bukola Saraki

    Jul 06, 2018 12:56

    A yau ne kolin tarayyar Najeriya ta wanke shugaban majalisar dattijai Alh. Abubakar Bukola Saraki daga sauran tuhumcetuhumce uku daga cikin 18 da suka rage a kansa, kan rashin bayyana gaskiya kan kaddarorin da ya mallaka.

  • Najeriya: Jam'iyyar APC Na Tuntubar R-APC Domin A Sasanta

    Najeriya: Jam'iyyar APC Na Tuntubar R-APC Domin A Sasanta

    Jul 05, 2018 13:33

    Jam'iyyar APC mai mulki a Najerya ta bayyana cewa tana ci gaba da tuntubar bangaren da ya shelanta ballewa tare da kafa wani bangare a jam'iyyar mai suna R-APC karkashin jagorancin Alh. Buba Galadima, domin sasantawa.

  • Rikicin APC: Bolaji Da Oshomole Sun Yi Magana Kan Sabuwar APC

    Rikicin APC: Bolaji Da Oshomole Sun Yi Magana Kan Sabuwar APC

    Jul 05, 2018 07:17

    Shugaban jam'iyyar APC mai mulki a tarayyar Nigeria Adams Oshomole ya bukaci yayan jam'iyyar wadanda suka yi fushi da ita su yi hakuri don a shrye yake ya sauraresu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS