-
Shugaban kasar Faransa Ya Fara Ziyara A Najeriya
Jul 04, 2018 07:28A jiya talata ce, Shugaban kasar Faransa Emanuel Macron ya fara ziyara a Nijeriya, inda a yayin ganawarsa da Shugaba Buhari ya yi alkawarin taimakawa Najeriya a yakin da ta'addanci.
-
Najeriya: An Kashe 'Yan Sanda 7 A Abuja
Jul 03, 2018 13:26Wasu ‘yan fashi da makami sun kashe jami’an ‘yan sandan Najeriya bakwai a Abuja babban birnin kasar.
-
Faransa : Macron Na Ziyara A Najeriya
Jul 03, 2018 01:08Shugaban kasar Faransa, Emanuel Macron, na wata ziyarar aiki a Najeriya, wacce ita ce irinta ta farko a wannan kasa renon ingila, tun bayan hawansa kan karagar mulki.
-
Nijeriya : Kotu Ta Sake Ba Da Umarnin A Saki Sambo Dasuki
Jul 03, 2018 01:08Wata babbar kotun Abuja a tarayya Najeriya, ta bayar da umarnin a saki tsohon mai bai wa shugaban Kasar shawara kan harkokin tsaro, Sambo Dasuki, wanda ake tsare da shi bisa zargin handame kudaden da aka warewa domin sayen makaman yaki da 'yan Boko Haram.
-
Najeriya : Buhari Ya Kai Ziyara Katsina Don Jajanta Bala'in Iska
Jun 29, 2018 11:29Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya isa jihar Katsina domin jajantawa wadanda bala'in guguwa da ambaliyar ruwa a jihar ya shafa.
-
Najeriya : Gobara Ta Kashe Mutane A Legas
Jun 29, 2018 07:15Wata gagarumar wuta da ta faro sanadiyyar hadarin tankar mai a jihar Lagos da ke kudancin Najeriya ta kone tarin motoci da turakun lantarki da ke kan kan hanyar Lagos zuwa Ibadan.
-
Lagos: Akalla Mutane 9 Ne Suka Rasa Rayukansu A Wata Gobarar Tankar Man Fetur
Jun 29, 2018 02:16Akalla mutane 9 ne aka tabbara da mutuwarsu sanadiyar hatsarin da wata tankar man fetur tayi a hanyar Lagos zuwa Ibadan a tarayyar Nigeria, sannan wasu da dama suka ji rauni.
-
Masu Zanga-Zanga Sun Afka Wa Gidan Gwamnatin Jahar Plateau
Jun 28, 2018 17:35Wasu matasa sun gudanar da zanga-zangar nuna damuwa kan rikcin da ya faru a jahar Palato, inda suka nufi gidan gwamnati sun kuma farfasa kofofin gilasai da kuma lalata motocin da ke harabar gidan gwamnatin.
-
Miyatti Allah: Ba Ma Goyon Bayan Kissa Amma Harin Barikin Ladi Ramuwar Gayya Ce
Jun 25, 2018 14:27Kungiyar Miyetti Allah ta Fulani makiyaya ta bayyana cewa kisan mutane akalla 86 da aka yi a ranar Asabar da ta gabata a jihar Plato harin ramuwa ce na hare haren da aka kaiwa wasu Fulani makiya a yankin.
-
'Yan Boko Haram Sun Kai Hari A Wani Kauye Na Jahar Borno
Jun 23, 2018 14:31A wani harin ta'addancin da mayakan boko haram suka kai wani kauye dake gefen birnin Maiduguri babban birnin jahar Borno dake shiyar arewa maso gabashin Najeriya kimanin mutane 11 ne suka rasa rayukansu ko kuma suka jikkata.