-
Rasha 2018: Nijeriya Ta Lallasa Kasar Iceland Da Ci 2-0
Jun 22, 2018 13:45A ci gaba da gasar cin kofin duniya na kwallon kafa da ake gudanarwa a kasar Rasha, kungiyoyin kwallon kafa na Nijeriya da Brazil sun sami nasarar lallasa abokan karawarsu na kasashen Iceland da Costa Rica da ci bibbiyu da nema.
-
Za'a Fara Samar Da Maganin Cutar Nakasar Kwayoyin Jini Ko Sicle Cell Anemia A Nigeria
Jun 22, 2018 07:31Hukumar binciken magunguna ta Nigeria NIPRD a takaice ta rattaba hannu kan yerjejeniyar samar da maganin Sicle Cell Anemea ko nakasan kwayoyin jini da kamfanin samar da magunguna na May & Bakers don samar da maganin cutar na cikin gida.
-
Najeriya: An Dage Zaman Shari'ar Sheikh Zakzaky A Kaduna
Jun 21, 2018 15:40An dage zaman sauraren shari'ar Sheikh Zakzaky da aka shirya gudanarwa a yau a Kaduna sakamakon rashin halartar alkali.
-
Najeriya : 'Yan Kunar Bakin Wake Sun Raunana Mutun 15 A Borno
Jun 21, 2018 10:32Rahotanni daga jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya na cewa, mutane akalla 15 sne suka raunana, yayin da wasu 'yan kunar bakin wake biyu mata suka tarwasa kansa a wata barikin soji dake jihar.
-
Najeriya: Ana Ci Gaba Da Zanga-zangar Neman Sakin Sheikh Elzakzaky
Jun 21, 2018 07:34A jiya Laraba ne Mambobin Harkar Musulunci Su ka yi Zanga-zanga a birnin Kaduna suna masu kiran da a saki jagoransu Sheikh Ibrahim Yakubu El-zakzaky
-
Najeriya : Buhari Ya Rattaba Hannu Kan Kasafin Kudin 2018
Jun 21, 2018 01:24Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan kasafin kudin kasar na shekarar 2018 a jiya Laraba, 'yan makwanni kadan bayan da majalisar dattawan kasar ta amince da shi.
-
Najeriya: Yawan Mamata A Harin Borno ya Karu
Jun 19, 2018 08:31Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato majiyar tsaron Najeriya na cewa; Adadin wadanda su ka kwanta damar sanadiyyar harin da aka a garin Damboa ya kai 43.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da AKa Kai Nigeriya
Jun 18, 2018 14:50Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi tofin Allah tsine kan harin ta'addancin da aka kai shiyar arewa maso gabashin tarayyar Nigeriya.
-
Mutane Akalla 16 Suka Rasa Rayukansu Sanadiyar Guguwa Da Ruwan Sama A Jihar Bauchi
Jun 18, 2018 03:42Mutane akalla 16 aka tabbatar da mutuwarsu sanadiyyar isga da mamakon ruwan sama a jihar Bauci arewa maso gabacin tarayyar Najeriya a ranar Asabar da ta gabata.
-
Najeriya : 'Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutum 31 A Borno
Jun 17, 2018 11:46Rahotanni daga Najeriya na cewa akalla mutane 31 ne suka rasa rayukansu a wasu jerin hare-haren kunar bakin wake biyu da ake danganta wa dana kungiyar Boko Haram a shiyar arewa maso gabashin kasar.