-
Mayakan Boko Haram 1050 Sun Mika Kansu Ga Sojojin Nijeriya
Jan 06, 2018 15:35Majiyar sojojin Najeriya a yau Asabar ta bayyana cewa mayakan boko haram 1050 ne suka yi mika kansu ga sojojin kasar sannan wasu da sama sun ranta na kare a cikin yankin tapkin chadi da kuma garin Monguno a jihar Borno Borno.
-
Hukumar Custom A Nijeriya Ta Sha Alwashin Samar Da Kudaden Shiga Fiye Da Na Bara
Jan 06, 2018 15:35Hukumar hana fada kori ko kuma Nigeria Customs Service (NCS) a takaice a tarayyar Nijerya ta sha alwashin samar da kudaden shiga fiye da Naira Triliyon guda da ta samar a shekara bara, da sharadin samun tallafo daga mutanen kasar.
-
Sojojin Nijeriya Sun Sanar Da Raunana Shugaban Daya Daga Cikin Bangarorin Boko Haram
Jan 06, 2018 07:49Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da cewar dakarunta sun sami nasarar raunana shugaban daya daga cikin bangarorin kungiyar nan ta Boko Haram ta kasar Mamman Nur, rauni mai tsanani.
-
An Gano Daya Daga Cikin 'Yan Matan Chibok Da Suke Hanun Boko Haram
Jan 04, 2018 15:34Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da cewa dakarunta sun sake gano daya daga cikin 'yan matan Chibok da mayakan kungiyar Boko Haram suka sace a shekarar 2014.
-
Najeriya: An Kama Wadanda Suka yi Kisa A Jihar Benue
Jan 04, 2018 08:39Jami'an tsaro a jihar Benue da ke tarayyar Nigeria sun bada sanarwan kama mutane 8 daga cikin wadanda suka kashe mutane a jihar a bay bayan nan.
-
Shugaba Buhari Zai Bude Tashar Jiragen Ruwa Ta Kan Tudu Ta Farko A Kaduna
Jan 04, 2018 08:39A yau Alhamis ne ake saran shugaba Muhammadu Buhari zai kaddamar da aikin tashar jiragen ruwa ta kasa da kasa kuma kan tudu a jihar Kaduna.
-
Wasu Gungun 'Yan Bindiga Sun Kai Hari A Kudancin Najeriya
Jan 02, 2018 02:59Jami'an 'yan sandan Najeriya sun sanar da kai harin wani gungun 'yan bindiga kan mabiya kirista a kudancin kasar.
-
'Yan Kungiyar Boko Haram Sun Kashe Fararen Hula 4 A Kusa Da Maidugurin Nigeriya
Dec 31, 2017 08:32Rahotanni daga Najeriya na cewa 'yan ta'addan kungiyar Boko haram sun kashe wasu masu sana'ar katako su hudu a wani wuri mai nisan kilo mita 20 daga birnin Maiduguri na jahar Borno da ke shiyar arewa maso gabashin Nigeriya.
-
Buhari: A Shekara Mai Zuwa Akwai Kyakkyawar Fatan Ci Gaba
Dec 30, 2017 15:34Shugaban Muhammadu Buhari na Nigeria ya bayyana cewa gwamnatinsa zata kammala wasu manya manyan ayyuka masu muhimmanci a shekara mai kamawa.
-
Shugaba Buhari Ya Taya George Weah Murnar Nasarar Da Ya Samu A Zaben Shugaban Liberiya
Dec 29, 2017 14:44Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya, ya taya zababben shugaban kasar Liberiya George Weah murnar nasarar da ya samu a zaben shugaban kasar zagaye na biyu da aka gudanar yana mai sake jaddada masa aniyar Nijeriya na ci gaba da karfafa alaka da kasar Liberiyan.