Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Majalisar D. D Ta Yi Gargadi Kan Yiyuwar Bullar Masifa Kan Jinsin Bil-Adama A Nigeriya

    Majalisar D. D Ta Yi Gargadi Kan Yiyuwar Bullar Masifa Kan Jinsin Bil-Adama A Nigeriya

    Sep 04, 2017 01:50

    Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan yiyuwar bullar masifa kan jinsin bil-Adama a shiyar arewa maso gabashin tarayyar Nigeriya.

  • Najeriya : Kwalera Ta Kashe Mutum 14 A Sansanin 'Yan gudun Hijira

    Najeriya : Kwalera Ta Kashe Mutum 14 A Sansanin 'Yan gudun Hijira

    Sep 03, 2017 01:59

    Hukumomin kiwon lafiya a jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya sun sanar da mutuwar mutane 14 sanadin kamuwa da cutar amai da gudawa a wani sansanin 'yan gudun hijiran Boko Haram.

  • Fiye Da Mutane 100,000 Ne Ambaliyar Ruwa Ta Maida Yan Gudun Hijira A Najeriya.

    Fiye Da Mutane 100,000 Ne Ambaliyar Ruwa Ta Maida Yan Gudun Hijira A Najeriya.

    Sep 01, 2017 14:44

    Shugaban kasar ta Najeriya ne ya bayyana wannan adadin na mutanen da ambaliyar ruwan ta ritsa da su a jahar Benue.

  • Sojojin Nijeriya Sun Sanar Da Hallaka Wasu Kwamandojin Boko Haram

    Sojojin Nijeriya Sun Sanar Da Hallaka Wasu Kwamandojin Boko Haram

    Aug 31, 2017 13:26

    Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da cewa dakarunta sun sami nasarar hallaka wasu kwamandojin kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram da wani adadi mai yawa na dakarun kungiyar a ci gaba da fada da suke yi da 'yan kungiyar ta'addanci da kawo karshensu.

  • An Ware Dalar Amurka Billion 5.79 Don Aikin Samar Da Wutan Lantarki Na Tsaunin Mambila

    An Ware Dalar Amurka Billion 5.79 Don Aikin Samar Da Wutan Lantarki Na Tsaunin Mambila

    Aug 31, 2017 01:56

    Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ware dalar Amurka billion $5.792 don aikin samar da wutan lantarki a kan tsaunun Mambila na jiharn Taraba.

  • Likitoci A Asbitocin Gwamnatin Sun Bada Sanarwan Shiga Yajin Aiki A Nigeria

    Likitoci A Asbitocin Gwamnatin Sun Bada Sanarwan Shiga Yajin Aiki A Nigeria

    Aug 31, 2017 01:56

    Kungiyar likitoci masu koyon karatu sun bada sanarwan fara yajin aiki na gama gari a duk fadin kasar don neman wasu hakkokinsu wadanda suka makali a hannun gwamnatocin tarayyar da kuma na jihohi a ranar 4 ga watan satumba mai kamawa.

  • An Kashe Jami'an tsaron Nigeria 4 Da Kuma Farar Hula Guda A Wani Harin Ta'addanci

    An Kashe Jami'an tsaron Nigeria 4 Da Kuma Farar Hula Guda A Wani Harin Ta'addanci

    Aug 31, 2017 01:55

    Wasu kafafen yada labarai a cikin gida a tarayyar Nigeria sun bayyana cewa wani dan bindiga ya harbe jami'an tsaro 4 har lahira sannan suka raunata wani farara hula a jihar Bayelsa daga kudancin kasar.

  • Najeriya : Evans Ya Amsa Laifinsa Bisa Barazana _ Lauyansa

    Najeriya : Evans Ya Amsa Laifinsa Bisa Barazana _ Lauyansa

    Aug 30, 2017 10:50

    Shahararen mai garkuwa da mutane a Najeriya mai suna Evans, ya amsa laifin da ake tuhumarsa na garkuwa da mutane a gaban kotun Legas.

  • Kotu Ta Sake Mallaka Wa Gwamnatin Nijeriya $21m Na Kudin Da Ake Zargin Diezani Ta Sace

    Kotu Ta Sake Mallaka Wa Gwamnatin Nijeriya $21m Na Kudin Da Ake Zargin Diezani Ta Sace

    Aug 29, 2017 01:11

    Wata kotun tarayya da ke birnin Legas a Nijeriya ta mallaka wa gwamnatin kasar zunzurutun kudi Dala Miliyan 21 (wanda ya kai Naira biliyan 7.6) daga kudaden da ake zargin tsohuwar ministar mai na kasar Diezani Alison-Madueke ta sace a lokacin tsohuwar gwamnatin Goodluck Jonathan ta kasar.

  • Gwamnatin Nijeriya Ta Bukaci Kotu Ta Soke Belin Nnamdi Kanu Ta Kuma Kamo Shi

    Gwamnatin Nijeriya Ta Bukaci Kotu Ta Soke Belin Nnamdi Kanu Ta Kuma Kamo Shi

    Aug 25, 2017 13:40

    Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta bukaci kotun da ta ba da belin shugaban kungiyar 'yan aware ta don kafa kasar Biafra (IPOB) Nnamdi Kanu da ta soke belin sannan kuma ta sake kama shi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS