-
Shugaba Buhari Ya Gana Da Jami'an Jam'iyyun APC Da PDP Na Najeriya
Aug 25, 2017 12:07Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya yayi wata ganawa da shugabannin babbar jam'iyyar adawa ta kasar PDP da kuma jam'iyyarsa ta APC mai mulki a fadar gwamnati da ke birnin Abuja.
-
Shugaban Nigeria Ya Rattaba Hannu Kan Yerjeniyoyi Na Yakar Cin Hanci Da Rashawa
Aug 25, 2017 07:23Shugaban Nigeria Mohammadu Buhari ya sanya hannu kan wasu yerjejeniyoyi wadanda suka hada da na yaki da cin hanci da rashawa, kudaden haraji da kuma kare hakkin mallaka na masu ayyukan fasaha na kasa da kasa.
-
Wani Jirgin Saman Yaki A Tarayyar Nigeria Ya Fadi A Jihar Kaduna
Aug 25, 2017 07:22Wani Jirgin saman yaki mallakin rundunar sojojin sama na Nigeria, samfurin "Air Beetle" ya fadi a jiya Alhamis kuma kashe matukin jirgin a birnin Kaduna
-
Hamshakin Dan Kasuwa A Nahiyar Afrika Aliko Dan Gote Zai Kashe Dalar Miliyon 450 A Noman Rake
Aug 24, 2017 07:18Mutumin da ya fi kowa arziki a nahiyar Afrika Aliko Dan Gote zai kashe dalar Amurka miliyon 450 a bangaren noman rake a jihar Niger ta tarayyar Nigeria .
-
Shugaba Buhari Ya Dakatar Da Taron Majalisar Ministoci Na Mako Mako A Yau
Aug 23, 2017 07:22Shugaba Mohammadu Buhari na tarayyar Nigeria ya dakatar da taron majalisar ministocin da aka saba gudanarwa a ko wace ranar Laraba na wannan makon, maimakon haka zai karbi rahoton bincike kan tsohon sakataren gwamnati Babachir Lawal da kuma tsohon ndirectan yansandan ciki na kasa Ayodelle Oke.
-
Rasha Zata Hada Kai Da Gwamnatocin Nigeria Da Niger Kan Harkokin Tsaro
Aug 23, 2017 07:20Ma'aikatar tsaron kasar Rasha ta bayyana cewa ta cimma yerjejeniya da gwamnatocin Nigeria da Niger na aiki tare kan abubuwan da suka shafi harkokin tsaro.
-
Jakadun Mali da Nigeria Sun Gana Da Ministan Harkokin wajen Iran
Aug 22, 2017 02:04Jakadun kasashen Mali, Nigeria, Sirilanka da Kuma Jumhuriyar Check sun gana da ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Jawada Zarif
-
Shugaba Buhari Ya Dawo Gida Nijeriya Bayan Jiyya Na Tsawon Lokaci A London
Aug 19, 2017 12:04Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya dawo gida Nijeriya bayan sama da watanni uku da yayi yana jiyya a birnin London.
-
Nijeriya : Yau Buhari Zai Koma Gida Daga Landan
Aug 19, 2017 06:39Fadar shugaban kasa a Najeriya ta ce yau Asabar ce, shugaban kasar Muhammadu Buhari zai koma gida daga hutun rashin lafiyar da yake a birnin Landan.
-
An Tusa Keyar 'Yan Najeriya 135 Daga Libiya
Aug 18, 2017 06:30Mahukuntan Libiya sun tusa keyar 'yan Najeriya 135 zuwa gida karkashin shirin nan na mayar da bakin haure zuwa kasashensu na asali.