-
Harin Kunar Bakin Wake Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 8 A Maiduguri
Jul 17, 2017 13:02Majiyoyin tsaro a jahar Borno sun tabbatar da cewa, a yau wata 'yar kunar bakin wake ta kai hari a wani masallaci a lokacin sallar asubahia birnin Maiduguri fadar mulkin jahar ta Borno.
-
Najeriya: A kalla Mutane 9 Ne Su Ka Mutu Saboda Fashewar Bututun Gas
Jul 17, 2017 07:22Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato cewa; A daren jiya lahadi ne mutane bututun gasa ya fashe a jihar Cross River a kudu maso gabacin kasar.
-
Gobara Ta Tashi A Wani Deport Na Makamashi A Calaba Na Nigeria
Jul 17, 2017 02:54Mutane akalla 9 ne suka rasa rayukansu a lokacinsa gobara ta tashi a wani deport na man petur a birnin Calaba na Rivers State.
-
Bam Ya Hallaka Wani Yaro A Bornon Najeriya
Jul 16, 2017 14:19Wani yaro mai shekaru 10 ya rasa ransa a jihar Borno, da ke arewa maso gabashin Najeriya, bayan tarwatsewar damarar bam din da mayakan Boko haram suka daura masa.
-
Majalisar Wakilan Nigeria Ta Fara Bincike Kan Kisan Yan Nigeria 97 A Bakasin Kamaru
Jul 15, 2017 13:07A jiya Jumma'a ce majalisar wakilan Nigeria ta fara bincike don gano yadda jandarmari na kasar Kamaru suka kashe yan Nigeria 97 a yankin bakasi daga kudu maso gabacin kasar.
-
Gwamnatin Tarayyar Nigerya Ta Ware Naira Trilion 2.7 Don Biyan Fensho Da Albashi
Jul 13, 2017 02:19Gwamnatin tarayyar Nigeriya ta ware Naira trilion 2.7 don biyan basussukan da ake binta na fensho, albashi, da kudaden daban daban na basussuka fiye da shekaru 10 da suka gabata
-
Najeriya: Harin Kunar Bakin Wake A Maiduguri Ya ci Rayuka Da Dama
Jul 12, 2017 14:36Kamfanin dillancin labarun Associated Press ya ambato majiyar 'yan sanda na cewa harin da aka kai na kunar bakin wake ne, kuma ya ci rayukan mutane 19 da jikkata wasu 23.
-
Nijeriya : Osinbajo, Ya Gana Da Buhari A Landan
Jul 12, 2017 01:18Mataimakin shugaban tarayya Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya gana da shugaba Mahammadu Buhari da ke jinya a birnin Landan na kasar Biritaniya.
-
Kungiyar OPEC Na Kokarin Kyautata Farashin Mai
Jul 11, 2017 02:26Kasashen Nigeria da Libya zasu halarci taron kungiyar OPEC Masu arzikin man Fetur da kuma wadanda basa cikin kungiyar na gaba wanda za'a gudanar a birnin Mosco na kasar Rasha. Kasashen dai suna son rage yawan man da suke haka don kyautata farashin man a duniya.
-
Osinbajo Ya Kirayi Kasashen G20 Da Su Yi Aiki Da Alkawalinsu A Kan Afirka
Jul 09, 2017 01:13Mukaddashin shugaban Najeriya Farfesa Yemi Osinbajo ya kirayi shugabannin kasashen G20 da su yi aiki da alkawullan da suka dauka dangane da Afirka.