-
Babban Bankin Nigeria Ya Ce Bankunan Kasar Sun Yi Asarar Naira Billion 2.2 Saboda Zambar Na'urori A Shekara Ta 2016
Jul 07, 2017 14:31Babban bankin Nigeria CBN ta bayyana cewa bankunan kasar sun yi asarar kimanin Naira billion 2.2 a cikin shekara ta 2016 da ta gabata saboda zamba ta hanyar amfani na na'uririn zamani.
-
Har Yanzun Ana Ci Gaba Da Kisan Fulani A Yankin Mambila Na Jihar Taraba
Jul 06, 2017 07:29Shuwagabannin hausa fulani a Gembu babban birnin karamar hukumar Sardauna ta jihar Taraba sun bayyana cewa har yanzun ana ci jaba da kissan fulani makiyaya a wasu yankuna daban daban na karamar hukumar
-
Takaitaccen Bayani Kan Marigayi Dr. Yusuf Maitama Sule
Jul 04, 2017 07:55A jiya Litinin Allah ya yi wa Alh Dr. Yusuf Maitama Sule dan masanin Kano rasuwa a birnin Alkahira na Masar.
-
Najeriya: Daruruwan 'Yan boko haram Sun Mika Kawukansu.
Jul 04, 2017 02:16A jiya litinin ne dai 'yan kungiyar ta boko haram 700 su ka mika kawukansu ga sojojin Najeriya a jahar Borno.
-
Onaiyekan: Ba Wanda Yake Da Shirin Musuluntar Da Nigeria
Jul 03, 2017 07:24John Cardinal Anaiyekan, kuma Archbishop a cocin Catholica a Abuja, ya bayyana cewa ba wanda yake da wani shirin na maida dukkan yan Nigeria kiristoci, kamar yadda wasu kiristocin suke kokawa.
-
Babban Hafsan Sojojin Nigeria Da Takwaransa Na Chadi Zasu Tattauna Kan Yaki Da Boko Haram
Jul 02, 2017 06:04Babban hafsan sojojin Nigeria (CDS), General Abayomi Gabriel Olonisakin zai gaba da takwaransa na kasar Chadi Lt.-General Mohammad Ibrahim Saed, a yau Lahadi inda zasu tattauna batun yaki da kungiyar boko haram a yankin tabkin chadi.
-
Tsohon Gwamnan Jihar Taraba A Nigeria Ya Mutu
Jun 29, 2017 01:49Tsohon gwamnan jihar Taraba a arewa maso gabcin Nigeria Danbaba Sunrai ya rasu a wani asbiti a Amurka a jiya Laraba
-
Kungiyar Boko Haram Ta Sanar Da Kame 'Yan Sanda Mata A Maiduguri
Jun 28, 2017 02:01Shugaban kungiyar Boko Haram Abubakar Shekau ya fitar da wani sabon Bidiyo ta kafofin sadarwa na zamani, in da yayi ikirarin cewa a halin yanzu sun yi garkuwa da wasu jami'an 'yan sanda mata da suka kama a hanyar Maiduguri zuwa Damboa da ke jihar Borno na Najeriya.
-
An Kai Harin Kunar Bakin Wake A Arewa Maso Gabashin Najeriya
Jun 26, 2017 14:41Akalla mutum 20 ne suka suka rasa rayukansu bayan da wasu 'yan kunar bakin wake suka tarwatsa bama-baman da ke jikinsu a Jami'ar Maiduguri da ke arewa maso gabashin Najeriya.
-
Dw Ta Jamus Ta Yi Tir Da Kama Dan Rahotonta Da "Yan Sandan Najeriya Su ka yi.
Jun 25, 2017 23:51A ranar Juma'a ne dai aka kama Ibrahim Yakubu yayin da ya ke shirya rahoto akan ranar Kudus a garin Kaduna.