-
Kasar Siriya Ta Bayyana Cewa: Gwamnatin Turkiyya Tana Jigilar 'Yan Ta'adda Zuwa Cikin Kasarta
Mar 01, 2017 03:26Jakadan kasar Siriya a Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Gwamnatin Turkiyya ta tura 'yan ta'adda masu kafirta musulmi fiye da 300,000 zuwa cikin kasar Siriya da nufin kashe al'umma da rusa kasar.
-
Rasha Da China Sun Hau Kujerar Naki Kan Wani Kudurin Adawa Da Kasar Siriya A Kwamitin Tsaro
Feb 28, 2017 14:52Kasashen Rasha da China sun hau kujerar naki dangane da wani kudurin da kasashen Turai suka gabatar a kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya dangane da zargin da suke yi na cewa gwamnatin kasar Siriyan ta yi amfani da makamai masu guba a kasar.
-
A Yau Ne Kwamitin Tsaron MDD Zai Kada Kuri'a Kan Kara Kakaba Wa Syria Takunkumi
Feb 28, 2017 09:18Kwamitin tsaron majalisar dinkin na shirin gudanar da wani zama a yau domin kada kuri'a kan kakaba wa gwamnatin Syria wasu sabbin takunkumai, bisa zargin da wasu kasashen turawa suka mata na cewa ta harba makamai masu guba.
-
Gwamantin Syria Za Ta Maida Martani Kan Harin Homs
Feb 25, 2017 13:08Gwamanatin Syria ta sha alwashin maida martani mai tsanani kan harin da tsohuwar kungiyar reshen Al'Qaida ta kai a birnin Homs wanda ya yi sanadin mutuwar mutane a kalla 40.
-
Rasha Ta Ce Za Ta Yi Watsi Da Duk Wani Sabon Takunkumi A Kan Syria
Feb 25, 2017 09:45Gwamnatin kasar Rasha ta yi barazanar hawa kujerar naki dangane da duk wani yunkurin kakaba wasu sabbin takunkumai a kan kasar Syria a kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya.
-
Sabon Zagayen Tattaunawar Geneva Kan Rikicin Syria
Feb 23, 2017 02:12A yau Alhamis ne, wakilan gwamnati da 'yan adawa na Syria ke sabon zamen tattaunawa a Geneva, da nufin samar da zamen lafiya a wannan kasa da rikicin shekaru shida ya daidaita.
-
Rasha ta aike da taimakon agaji zuwa Siriya
Feb 20, 2017 08:27Kakakin cibiyar sa ido kan tsagaita wuta a kasar Siriya ta kasar Rasha ya bayyana cewa Dakarun tsaron cibiyar sun kai sama da tom miliyar guda da rabi na gayan abinci zuwa garin Al-Skelbia na jihar Hummah dake cikin kasar Siriya
-
Gwamnatin Kasar Tunisia Zata Maida Dangantaka Da Halattanciyar Gwamnatin Kasar Siria
Feb 16, 2017 08:17Ma'aikatar harkokin wajen kasar Tunisia ta bada labarin cewa gwamnatin kasar zata maida hulda da kuma aiki tare da gwamnatin kasar Siria karkashin shugabancin Shugaba Bashar Al-asad.
-
Syria: Rasha Za ta Kara Yawan Hare-haren da ta ke kai wa 'Yan ta'adda
Feb 13, 2017 08:37Jaridar Nazavisimiya Gazat, ta kasar Rasha ta ce; Bude tattaunawar sulhu a Syria ba zai hana hare-haren da Rasha ta ke shirinkai wa 'yan ta'adda ba a kasar Syria.
-
Sayyid Nasrallah: Ba Ma Cikin Damuwa Don Kuwa Sabon Shugaban Amurka Wawa Ne
Feb 12, 2017 13:44Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya gode wa shugaban kasar Amurka Donald Trump sakamakon yadda ya bayyanar da hakikanin yanayin Amurka wa duniya, yana mai cewa ba sa cikin wata damuwa don kuwa wawa ne ke mulkin Amurkan.