-
Majalisar Duma Ta Amince Da Yarjejeniyar Ci Gaba Da Zaman Sojojin Saman Rasha A Siriya
Oct 07, 2016 14:55Majalisar wakilan kasar Rasha (Duma) ta amince da yarjejeniyar da aka cimma tsakanin gwamnatocin kasashen Rasha da Siriya na ci gaba da zaman sojojin saman kasar Rashan a Siriya na tsawon lokacin da ba a iyakance shi ba.
-
Janar Suleimani: An Kirkiro Da’esh Ne Don Raunana Kasar Iran
Oct 06, 2016 07:28Kwamandan dakarun Qudus na dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar Iran Manjo Janar Qassem Suleimani ya bayyana cewar and kirkiro kungiyar Da’esh da sauran kungiyoyin ‘yan ta’adda masu kafirta mutane ne da nufin raunana kasar Iran.
-
Siriya : Sojoji Sun Rage Kai Farmaki A Halep
Oct 06, 2016 02:23Rundinar sojin kasar Siriya ta sanar da rage kai hare-harenta a birnin Halep, bayan shafe makwanni biyu na kai farmaki ba kakkautawa a wannan yankin.
-
Rasha Ta Sake Jaddada Ci Gaba Da Taimakon Gwamnatin Siriya Wajen Fada Da Ta'addanci
Oct 04, 2016 07:46Jakadan kasar Rasha na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya Vitaly Churkin ya bayyana niyyar gwamnatin kasarsa na ci gaba da taimakon kasar Siriya wajen fada da 'yan ta'adda yana mai cewa idan da ba don shigowar sojojin Rasha ba da yanzu tutocin kungiyoyin Da'esh da Al-Qa'ida suna kadawa a birnin Damaskus.
-
Iran Ta Ja Kunnen Amurka Dangane Da Kai Hari Kasar Siriya
Oct 03, 2016 08:30Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ja kunnen kasar Amurka dangane da shiga yakin kasar Siriya kai tsaye, tana mai cewa yin hakan yana iya zama tamkar 'kisan kai' ga sojojin Amurkan.
-
Syria: Sojojin Gwamnati Sun Kwace Wasu Sabbin Wuraren A Garin Halab ( Aleppo)
Sep 30, 2016 15:34Sojojin Syria Suna Kara Samun Galaba Akan 'Yan ta'adda.
-
Rasha Ta Yi Watsi Da Barazanar Amurka, Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Gwamnatin Siriya
Sep 29, 2016 14:35Gwamnatin kasar Rasha ta yi alkawarin ci gaba da goyon bayan gwamnatin Siriya da kuma ci gaba da kai hare-haren da take kai wa 'yan ta'adda a kasar tana mai watsi da barazanar da Amurka ta yi mata na dakatar da hadin gwiwan da take yi da Rashan a Siriyan.
-
Siriya / MDD : Akwai Wuya A Tattauna, Muddun Ana kai Farmaki
Sep 29, 2016 08:36Wakilinn musamen na MDD, kan rikicin kasar Siriya, Staffan de Mistura, ya bayyana cewa akwai wuya a ci gaba da tattaunawa kan rikicin kasar Siriya mudun dai ana ci gaba da ruwan bama-bamai a ko ina.
-
Kasashen Saudiyya, Qatar, Turkiyya Da Jordan Suna Ci Gaba Da Goyon Bayan Ta'addanci A Siriya
Sep 27, 2016 13:37Mai bada shawara kan harkar siyasa da sadarwa ga shugaban kasar Siriya ta bayyana cewa: Kasashen Saudiyya, Qatar, Turkiyya da Jordan suna ci gaba da goyon bayan ayyukan ta'addanci a cikin kasar Siriya.
-
Sheikh Na'im Qasim: Amurka Ba Da Gaske Take Yi Ba Wajen Magance Rikicin Siriya
Sep 27, 2016 02:21Na'ibin shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sheikh Na'im Qasim ya bayyana cewar gwamnatin Amurka ba da gaske take yi ba a shirin da ake yi na magance rikicin kasar Siriya