Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

siriya

  • Majalisar Duma Ta Amince Da Yarjejeniyar Ci Gaba Da Zaman Sojojin Saman Rasha A Siriya

    Majalisar Duma Ta Amince Da Yarjejeniyar Ci Gaba Da Zaman Sojojin Saman Rasha A Siriya

    Oct 07, 2016 14:55

    Majalisar wakilan kasar Rasha (Duma) ta amince da yarjejeniyar da aka cimma tsakanin gwamnatocin kasashen Rasha da Siriya na ci gaba da zaman sojojin saman kasar Rashan a Siriya na tsawon lokacin da ba a iyakance shi ba.

  • Janar Suleimani: An Kirkiro Da’esh Ne Don Raunana Kasar Iran

    Janar Suleimani: An Kirkiro Da’esh Ne Don Raunana Kasar Iran

    Oct 06, 2016 07:28

    Kwamandan dakarun Qudus na dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar Iran Manjo Janar Qassem Suleimani ya bayyana cewar and kirkiro kungiyar Da’esh da sauran kungiyoyin ‘yan ta’adda masu kafirta mutane ne da nufin raunana kasar Iran.

  • Siriya : Sojoji Sun Rage Kai Farmaki A Halep

    Siriya : Sojoji Sun Rage Kai Farmaki A Halep

    Oct 06, 2016 02:23

    Rundinar sojin kasar Siriya ta sanar da rage kai hare-harenta a birnin Halep, bayan shafe makwanni biyu na kai farmaki ba kakkautawa a wannan yankin.

  • Rasha Ta  Sake Jaddada Ci Gaba Da Taimakon Gwamnatin Siriya Wajen Fada Da Ta'addanci

    Rasha Ta Sake Jaddada Ci Gaba Da Taimakon Gwamnatin Siriya Wajen Fada Da Ta'addanci

    Oct 04, 2016 07:46

    Jakadan kasar Rasha na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya Vitaly Churkin ya bayyana niyyar gwamnatin kasarsa na ci gaba da taimakon kasar Siriya wajen fada da 'yan ta'adda yana mai cewa idan da ba don shigowar sojojin Rasha ba da yanzu tutocin kungiyoyin Da'esh da Al-Qa'ida suna kadawa a birnin Damaskus.

  • Iran Ta Ja Kunnen Amurka Dangane Da Kai Hari Kasar Siriya

    Iran Ta Ja Kunnen Amurka Dangane Da Kai Hari Kasar Siriya

    Oct 03, 2016 08:30

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ja kunnen kasar Amurka dangane da shiga yakin kasar Siriya kai tsaye, tana mai cewa yin hakan yana iya zama tamkar 'kisan kai' ga sojojin Amurkan.

  • Syria: Sojojin Gwamnati Sun Kwace Wasu Sabbin Wuraren A Garin Halab ( Aleppo)

    Syria: Sojojin Gwamnati Sun Kwace Wasu Sabbin Wuraren A Garin Halab ( Aleppo)

    Sep 30, 2016 15:34

    Sojojin Syria Suna Kara Samun Galaba Akan 'Yan ta'adda.

  • Rasha Ta Yi Watsi Da Barazanar Amurka, Ta Ce Za Ta  Ci Gaba Da Goyon Bayan Gwamnatin Siriya

    Rasha Ta Yi Watsi Da Barazanar Amurka, Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Gwamnatin Siriya

    Sep 29, 2016 14:35

    Gwamnatin kasar Rasha ta yi alkawarin ci gaba da goyon bayan gwamnatin Siriya da kuma ci gaba da kai hare-haren da take kai wa 'yan ta'adda a kasar tana mai watsi da barazanar da Amurka ta yi mata na dakatar da hadin gwiwan da take yi da Rashan a Siriyan.

  • Siriya / MDD : Akwai Wuya A Tattauna, Muddun Ana kai Farmaki

    Siriya / MDD : Akwai Wuya A Tattauna, Muddun Ana kai Farmaki

    Sep 29, 2016 08:36

    Wakilinn musamen na MDD, kan rikicin kasar Siriya, Staffan de Mistura, ya bayyana cewa akwai wuya a ci gaba da tattaunawa kan rikicin kasar Siriya mudun dai ana ci gaba da ruwan bama-bamai a ko ina.

  • Kasashen Saudiyya, Qatar, Turkiyya Da Jordan Suna Ci Gaba Da Goyon Bayan Ta'addanci A Siriya

    Kasashen Saudiyya, Qatar, Turkiyya Da Jordan Suna Ci Gaba Da Goyon Bayan Ta'addanci A Siriya

    Sep 27, 2016 13:37

    Mai bada shawara kan harkar siyasa da sadarwa ga shugaban kasar Siriya ta bayyana cewa: Kasashen Saudiyya, Qatar, Turkiyya da Jordan suna ci gaba da goyon bayan ayyukan ta'addanci a cikin kasar Siriya.

  • Sheikh Na'im Qasim: Amurka Ba Da Gaske Take Yi Ba Wajen Magance Rikicin Siriya

    Sheikh Na'im Qasim: Amurka Ba Da Gaske Take Yi Ba Wajen Magance Rikicin Siriya

    Sep 27, 2016 02:21

    Na'ibin shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sheikh Na'im Qasim ya bayyana cewar gwamnatin Amurka ba da gaske take yi ba a shirin da ake yi na magance rikicin kasar Siriya

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS