Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

siriya

  • Syria:

    Syria: "Yan ta'adda Sun Fasa Bututun Da Ke Bai Wa Damashqa Ruwa

    Jul 24, 2016 14:37

    Shugaban Hukumar Samar Da Ruwan Sha Na birnin Damascussa a Kasar Syria, ya ce 'yan ta'adda sun fasa bututun da ke bai wa birnin Bagadaza ruwan sha.

  • Masarautar Ali-Saud Ta Haramta Wa Maniyyatan Syria Zuwa Aikin Hajjin Bana

    Masarautar Ali-Saud Ta Haramta Wa Maniyyatan Syria Zuwa Aikin Hajjin Bana

    Jul 22, 2016 12:34

    Sarakunan masarautar iyalan gidan Saud sun hana musulmi maniyyata daga kasar Syria zuwa aikin bana, ta hanyar hana su izinin shiga kasar (visa) ba tare da bayyana wani dalili na yin hakan ba.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Dakatar Da Bude Wuta A Arewacin Kasar Siriya

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Dakatar Da Bude Wuta A Arewacin Kasar Siriya

    Jul 21, 2016 13:33

    Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci dakatar da bude wuta a lardin Halab da ke arewacin kasar Siriya tsakanin sojojin gwamnatin da gungun 'yan ta'adda da nufin samun damar isar da kayayyakin jin kai a yankunan lardin.

  • Sojojin Syria Suna Ci Gaba Da Kwace Yankunan Da Suka Rage A Hannun 'Yan Ta'adda A Aleppo

    Sojojin Syria Suna Ci Gaba Da Kwace Yankunan Da Suka Rage A Hannun 'Yan Ta'adda A Aleppo

    Jul 18, 2016 05:38

    Dakarun gwamnatin kasar Syria suna ci gaba da kara nausawa a cikin yankunan gundumar Aleppo da ke hannun 'yan ta'adda a daidai lokacin da Turkiya ta shagaltu da batun juyin mulki.

  • Syria Ta Mayar Wa Babban Sakataren Kungiyar Kasashen Larabawa Da Martani

    Syria Ta Mayar Wa Babban Sakataren Kungiyar Kasashen Larabawa Da Martani

    Jul 16, 2016 06:10

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Syria ta mayarwa babban sakataren kungiyar kasashen larabawa da martani, dangane da furucin da ya yi kan yiwuwar komawar Syria a cikin kungiyar idan ta cika sharuddan da suke bukata.

  • Adel Jubair: Dole Ne Mu Kakkabe Hannun Assad Daga Duk Wata Gwamnati Da Za A Kafa A Syria

    Adel Jubair: Dole Ne Mu Kakkabe Hannun Assad Daga Duk Wata Gwamnati Da Za A Kafa A Syria

    Jul 14, 2016 23:57

    Ministan harkokin wajen masarautar Saudiyya Adel Jubair ya sake nanata kamalan da aka saba ji daga bakinsa dangane da makomar shugaba Bashar Assad na Syria a siyasance, inda ya ce za su kakkabe hannun Assad daga duk wata gwamnatin rikon kwarya da za a kafa a nan gaba a Syria.

  • Kasashe Turai Da Suke Goyon Bayan 'Yan Ta'adda Yanzu Suna Dandana Kudarsu

    Kasashe Turai Da Suke Goyon Bayan 'Yan Ta'adda Yanzu Suna Dandana Kudarsu

    Jul 13, 2016 01:24

    Jakadan Kasar Siriya a Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Wasu Kasashen yammacin Turai da suke goyon bayan ayyukan ta'addanci, a halin yanzu suke dandana kudarsu daga ayyukan na ta'addanci.

  • Sabuwar Majalisar Ministocin Syria Ta Yi Rantsuwar Kama Aiki A Yau

    Sabuwar Majalisar Ministocin Syria Ta Yi Rantsuwar Kama Aiki A Yau

    Jul 11, 2016 11:55

    Sabuwar Majalisar ministocin kasar Syria ta yi rantsuwar kama aiki a yau a gaban shugaba Bashar Assad, tare da halartar sabon firayi minista da kuma sauran dukkanin ministoci.

  • Sojojin Gwamnatin Siriya Sun Halaka 'Yan Ta'adda Da Dama A Yankunan Kasar

    Sojojin Gwamnatin Siriya Sun Halaka 'Yan Ta'adda Da Dama A Yankunan Kasar

    Jul 10, 2016 06:40

    Dauki ba dadi tsakanin sojojin gwamnatin Siriya da gungun 'yan ta'adda a yankunan da dama na kasar ya yi sanadiyyar halakar 'yan ta'adda kimanin 30.

  • An kara Tsagaita Wuta A Syria

    An kara Tsagaita Wuta A Syria

    Jul 10, 2016 01:17

    Rundinar sojin kasar Syria ta sanar da kara tsagaita wuta har zuwa ranar Talata mai zuwa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS