-
Syria : An Tsaigaita Wuta Saboda Karama Sallah
Jul 06, 2016 12:07Gwamnatin Syria ta sanar da tsagaita wuna na tsawan kwanaki domin bukukuwan karama Sallah.
-
Sojojin Kasar Siria Sun Kara Samun Nasarori Kan Yan Ta'adda A Birnin Halab Na Kasar A Yau Talata
Jun 28, 2016 11:19Sojojin kasar Siria suna kara samun nasara a kan yan ta'adda a birnin Halab na kasar Siria
-
Rasha Ta Yi Watsi Da Bukatar Amurka Na Kaddamar Da Hari Da Nufin Kifar Da Gwamnatin Shugaba Assad
Jun 17, 2016 05:52Kasar Rasha ta yi watsi da kiran da wasu jami'an ma'aikatar wajen Amurka na kaddamar da hari kan gwamnatin Siriya da nufin kifar da gwamnatin shugaban kasar Bashar al-Asad tana mai cewa babu abin da hakan zai haifar in ban da sanya yankin gaba daya cikin halin rashin tabbas.
-
Syria : MDD Na Fatan Shigar Tallafi A Al-Waer
Jun 16, 2016 11:05Gwamnatin Syria ta amunce da shigar da kayan agaji a unguwar Al-ware dake karkashin ikon 'yan tawaye a birnin Homs dake tsakiyar kasar.
-
Syria : Rasha Ta Sanar Da Tsagaita Wuta Na Sa'O'I 48 A Aleppo
Jun 15, 2016 23:24Rasha ta sanar da yarjejeniya tagaita wuta na kwanaki biyu a birnin Aleppo na kasar Syria.
-
Hadin Gwiwar Kasashen Iran, Rasha Da Siriya Don Fada Da Ta'addanci A Siriya
Jun 12, 2016 01:51Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Husain Dehqan ya bayyana cewar sakamakon bukatar gwamnatin kasar Siriya, gwamnatin Iran tana ganin goyon baya da kuma taimakon gwamnati da al'ummar kasar Siriya don fada da ta'addanci a matsayin wani nauyi da ke wuyanta da wajibi ne ta sauke shi.
-
Iran, Siriya Da Rasha Sun Sanar Da Aniyarsu Ta Fada Da 'Yan Ta'addan Takfiriyya
Jun 10, 2016 13:44Babban sakataren majalisar koli ta tsaron kasar Iran Admiral Ali Shamkhani ya bayyana cewar kasashen Iran, Siriya da Rashan sun kuduri aniyar fada da kuma yakar 'yan kungiyoyin ta'addanci na takfiyya.
-
De Mustura:Babu batun tattaunawar Sulhu kan kasar Siriya
Jun 09, 2016 23:01Manzon Musaman na MDD kan Kasar Siriya ya ce a halin yanzu Majalisar ba za ta gudanar da taron Sulhu kan Siriyan A birnin Ganeva ba
-
Kasar Faransa Ta Baza Sojojinta Na Musamman A Arewacin Kasar Syria
Jun 09, 2016 10:52Faransa ta baza sojojinta a arewacin kasar Siria
-
Assad : Wasu Kasashen Yankin Ne Tare Da Turawa Suka Haddasa Rikicin Syria
Jun 07, 2016 13:14Shugaban kasar Syria Bashar Assad ya bayyana wasu kasashen larabawan yankin gabas ta tsakiya da kuma wasu kasashen yammacin turai a matsayin ummul haba'isin dukkanin rikicin siyasar kasar.