Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

siriya

  • Sojojin Gwamnatin Siriya Sun Rusa Sansanonin 'Yan Ta'addan Da'ish

    Sojojin Gwamnatin Siriya Sun Rusa Sansanonin 'Yan Ta'addan Da'ish

    Apr 29, 2016 13:15

    Rundunar sojin Siriya da hadin gwiwar dakarun sa -kai sun kai waje jerin hare-hare kan sansanonin 'yan ta'addan kungiyar Da'ish da ke gabashin kasar tare da halaka 'yan ta'adda masu tarin yawa.

  • Syria Na Adawa Da Matakin Amurka, Na Tura Sojoji zuwa kasar

    Syria Na Adawa Da Matakin Amurka, Na Tura Sojoji zuwa kasar

    Apr 29, 2016 01:05

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Syria, ta bayyana rashin amincewar ta da matakin kasar Amurka, na tura sojoji zuwa kasar, wanda a cewar ta wannan matakin ya sabawa doka.

  • Gwamnatin Kasar Siria Ta Yi Allah Wadai Da Shogowar Sojojin Amurka Kasar

    Gwamnatin Kasar Siria Ta Yi Allah Wadai Da Shogowar Sojojin Amurka Kasar

    Apr 28, 2016 12:44

    Gwamnatin kasar Siria ta yi Al..wadai da shigar sojojin Amurka cikin kasarta ba tare da izini ba.

  • MDD: Kimanin Mutane 400,000 Ne Suka Mutu A Rikicin Siriya

    MDD: Kimanin Mutane 400,000 Ne Suka Mutu A Rikicin Siriya

    Apr 23, 2016 06:35

    Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewar kimanin mutane 400,000 ne suka rasa rayukansu a kasar Siriya tsawon shekaru biyar na yakin basasan da ke faruwa a kasar sakamakon ci gaba da goyon bayan da wasu kasashen larabawa suke ba wa 'yan ta'addan da suka shigo da su kasar.

  • Syria : MDD Ta Fara Kwashe Mutane A Wuraren Da Ake Rikeda

    Syria : MDD Ta Fara Kwashe Mutane A Wuraren Da Ake Rikeda

    Apr 21, 2016 00:35

    MDD ta fara aiwatar da wani tsarin ta na kwashe da mutane marasa lafiya ko kuma masu rauni a wuraren dake karkashin ikon 'yan tawaye ko kuma sojojin gwamnati a kasar Syria.

  • Janar Pourdestan: Sojojin Iran Za Su Ci Gaba Da Ayyukan Da Aka  Tura Su Yi A Siriya

    Janar Pourdestan: Sojojin Iran Za Su Ci Gaba Da Ayyukan Da Aka Tura Su Yi A Siriya

    Apr 18, 2016 00:51

    Babban hafsan hafsoshin sojin kasa na Iran Birgediya Janar Ahmad Ridha Pourdestan ya bayyana cewar sojojin Iran da suke kasar Siriya a matsayin masu ba wa sojojin kasar shawara za su ci gaba da gudanar da ayyukansu a can a ci gaba da taimakon da suke ba wa sojojin a fadar da suke yi da 'yan ta'adda.

  • Kasar Aljeriya Ta Bayyana Fatar Ganin An Cimma Nasarar Kawo Karshe Rikicin Siriya

    Kasar Aljeriya Ta Bayyana Fatar Ganin An Cimma Nasarar Kawo Karshe Rikicin Siriya

    Apr 17, 2016 13:48

    A sakonsa ga mahalatta zaman taro kan rikicin kasar Siriya a birnin Geneva Shugaban kasar Aljeriya ya bayyana fatan ganin gwamnatin Siriya da 'yan tawayen kasar sun cimma yarjejeniyar sulhu domin kawo karshen yakin basasar kasar.

  • Syria : Bashar Al'Assad Zai Ci Gaba Da Mulki

    Syria : Bashar Al'Assad Zai Ci Gaba Da Mulki

    Apr 17, 2016 04:59

    Amurka da Rasha sun cimma matsaya guda akan rikicin Syria, wace ta tanadi cewa Bashar Al'assad zai gaba da mulki, kana kuma ya tsaya takara a zaben shugaban kasa.

  • Kusan Kashi 58% Na Masu Zabe A Syria Ne Suka Kada Kuri'a

    Kusan Kashi 58% Na Masu Zabe A Syria Ne Suka Kada Kuri'a

    Apr 16, 2016 22:52

    Hukumar zabe mai zaman kanta a kasar Syria ta sanar da cewa, kashi 57.56 na wadanda suka cancabnci kada kuri'a a kasar ne suka kada kuri'unsu a zabukan 'yan majalisar dokoki da aka gudanar a kasar.

  • Ci gaban sojojin Siriya wajen tsarkake ganin Halab.

    Ci gaban sojojin Siriya wajen tsarkake ganin Halab.

    Apr 14, 2016 13:26

    Dakarun tsaron Siriya da Dakarun sa kai sun samu nasarar tsarkake wani bangare na gefen arewacin jihar Halab

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS