Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan

  •  'Yan Gudun Hijrar Sudan Ta Kudu Na Ci Gaba Da Kwarawa Zuwa Kasar Sudan

    'Yan Gudun Hijrar Sudan Ta Kudu Na Ci Gaba Da Kwarawa Zuwa Kasar Sudan

    Jan 31, 2018 18:15

    Wakilin Hukumar Dake kula da 'yan gudun hijra na MDD ya sanar da karuwar kwararen 'yan gudun hijrar sudan ta kusdu zuwa kasar Sudan

  • Sudan Ta Ki Amincewa Da Shawarar Masar Akan Madatsar Ruwan Habasha

    Sudan Ta Ki Amincewa Da Shawarar Masar Akan Madatsar Ruwan Habasha

    Jan 30, 2018 19:01

    Ministan makamashi na kasar Sudan Mu'utaz Musa ne ya bayyana watsin da kasarsa ta yi da shawarar kasar Masar, tare da cewa nan da wani lokaci za a sake bude tattaunawa kan lamarin

  • Shugabannin Sudan, Masar da Habasha Za Su Gudanar Da Taro Kan Madatsar Nilu A Yau Litinin

    Shugabannin Sudan, Masar da Habasha Za Su Gudanar Da Taro Kan Madatsar Nilu A Yau Litinin

    Jan 29, 2018 05:54

    Shugabannin kasashen Sudan, Masar da Habasha za su yi wata ganawa a yau din nan Litinin don tattaunawa da nufin cimma matsaya da yarjejeniya kan madatsar ruwan da kasar Habashan take ginawa da bangarenta na Kogin Nilu da ya janyo kace nace.

  • Dangantakar Sudan Da Masar Ta Fara Kyautata A Taron Addis Ababa

    Dangantakar Sudan Da Masar Ta Fara Kyautata A Taron Addis Ababa

    Jan 28, 2018 12:05

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Sudan ta bada labarin kyautatuwar dangantakar kasar da kasar Masar a taron da shuwagabannin Afrika suke gudanarwa a halin yanzu a kasar Ethiopia.

  • Ma'aikatar Harkokin Wajen Sudan Ta Kira Jami'an Diblomasiyyar Libya Don Karin Bayan Kan Azabtar Da Sunadawa

    Ma'aikatar Harkokin Wajen Sudan Ta Kira Jami'an Diblomasiyyar Libya Don Karin Bayan Kan Azabtar Da Sunadawa

    Jan 24, 2018 06:24

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar sudan a birnin Khartum ta kira jami'an diblomasiyyar kasar Libya a birnin don neman karin bayani kan labarin azabtar da sudanawa a birnin Tripoli.

  • Sudan Ta Musunta Zargin Amurka Kan kare Hakkin bil Adama

    Sudan Ta Musunta Zargin Amurka Kan kare Hakkin bil Adama

    Jan 22, 2018 11:16

    Kasar Sudan ta musunta zargin da Amurka ta yi mata dangane da kare hakkokin bil Adama.

  • Sojojin Yamen Sun Kashe Sojojin Hayar Saudiyya Masu Yawa A Shiyar Arewacin Kasar

    Sojojin Yamen Sun Kashe Sojojin Hayar Saudiyya Masu Yawa A Shiyar Arewacin Kasar

    Jan 21, 2018 06:53

    Sojojin Yamen da hadin gwiwar dakarun sa-kai na kasar sun kashe sojojin Sudan da suke yaki karkashin rundunar kawancen Saudiyya a kasar ta Yamen.

  • Gwamnatin Sudan Na CI Gaba Da Kame Masu Fafutukar Fada Da Tsadar Rayuwa

    Gwamnatin Sudan Na CI Gaba Da Kame Masu Fafutukar Fada Da Tsadar Rayuwa

    Jan 18, 2018 11:44

    Jami'an tsaron kasar Sudan sun kame shugaban kungiyar Koministe Mukhtar Al-khatib a kokarin ci gaba da kalubalantar masu fafutukar fada da tsadar rayuwa a kasar

  • Cote D'Ivoire, Gambiya, Da Maroco Sun Jaddada Wajabcin Maganace Matsalolin Musulmi Ta Hanyar Ruwan Sanyi

    Cote D'Ivoire, Gambiya, Da Maroco Sun Jaddada Wajabcin Maganace Matsalolin Musulmi Ta Hanyar Ruwan Sanyi

    Jan 17, 2018 11:45

    Wakilan Kasashen Sudan, Cote D'ivoire, Gambiya da Maroco dake halartar taron shugabannin majalisun dokoki na kasashen musulmi na kungiyar OIC karo na 13 a birnin Tehran sun jaddada wajabcin magance matsalar duniyar musulmi tare da kalubalantar mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila cikin ruwan sanyi.

  • Sudan: Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Zanga-zangar Nuna Adawa Da Tsadar Rayuwa

    Sudan: Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Zanga-zangar Nuna Adawa Da Tsadar Rayuwa

    Jan 16, 2018 18:54

    Daruruwan mutane ne suka fito kan tituna suna bada taken nuna kin amincewarsu da hauhawar farashin kayan masarufi

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS