-
Habasha Ta Jaddada Muhimmancin Alaka Da Kasar Sudan
Jan 15, 2018 11:50Ministan harkokin wajen kasar Habasha -Verkhini Ghobi wanda ya gana da takwaransa na kasar Sudan Ibrahim Gandur ya ce; Alakarmu da Sudan ta fi ta kowance kasa muhimmanci saboda muna shan ruwa ne daga kogin Maliya
-
Alakar Diplomasiyya Tsakanin Masar Da Sudan Na Ci Gaba Da Tsami
Jan 15, 2018 05:51Gwamnatin kasar Sudan ta bayyana cewar akwai yiyuwar ta dau wasu matakai masu tsauri kan kasar Masar a nan gaba, a ci gaba da kai ruwa da ke gudana tsakanin kasashen biyu.
-
Sudan Tana Sanya Idanu Akan Kai Da Komowar Sojojin Masar Da Eritrea
Jan 12, 2018 11:56Mataimakin Shugaban Kasar Sudan Ibrahim Mahmud ne ya sanar da haka yana mai bayyana kai da komowar sojojin makwabtan nasu biyu a matsayin barazana ta tsaro ga Sudan.
-
Majalisar Sudan Ta Soki Siyasar Tattalin Arziki Ta Gwamnatin Kasar
Jan 11, 2018 11:16'Yan majalisar dokokin kasar ta Sudan sun yi sukar ne akan yadda gwamnati ta kasa warware matsalolin yau da kullum na rayuwar mutane
-
Gwamnatin Sudan Ta Ja Kunnen Masu Zanga-Zangar Tashin Farashin Biredi A Kasar
Jan 10, 2018 11:23Gwamnatin Sudan ta ja kunnen masu zanga-zangar nuna rashin amincewa da hauhawar farashin biredin a kasar da su kawo karshen zanga-zangar ko kuma gwamnatin za ta yi amfani da karfi a kansu.
-
An Shiga Kwana Na Uku Na Zanga-Zangar Hauhawar Farashin Kayayyaki A Sudan
Jan 09, 2018 11:24Rahotanni daga kasar Sudan sun bayyana cewar al'ummar kasar musamman daliban jami'oi suna ci gaba da zanga-zangar nuna rashin amincewa da hauhawar farashin kayayyaki a kasar da suka faro ta kwanaki uku da suka gabata.
-
An Shiga Kwana Na Uku Na Zanga-Zangar Hauhawar Farashin Kayayyaki A Sudan
Jan 09, 2018 11:22Rahotanni daga kasar Sudan sun bayyana cewar al'ummar kasar musamman daliban jami'oi suna ci gaba da zanga-zangar nuna rashin amincewa da hauhawar farashin kayayyaki a kasar da suka faro ta kwanaki uku da suka gabata.
-
Gwamnatin Sudan Ta Sake Shigar Da Karar Kasar Masar A Gaban Majalisar Dinkin Duniya
Jan 09, 2018 06:34Gwamnatin Sudan ta sake gabatar da kokenta kan kasar Masar a gaban Majalisar Dinkin Duniya tana neman a tilastawa mahukuntan Masar janyewa daga yankunan Sudan da suka mamaye.
-
Mahukuntan Sudan Sun Dakatar Da Wasu Jaridun Kasar Saboda Watsa Labarin Sukar Gwamnati
Jan 07, 2018 19:33Mahukuntan Sudan sun hana sayar da wasu jaridun kasar guda shida sakamakon watsa labarin sukar gwamnatin kasar kan karin farashin burodi da ta yi a kasar.
-
Sudan Ta Rufe Kan Iyakarta Da Kasar Eritrea
Jan 07, 2018 06:39Rufe kan iyakar da Eritrea ya zo ne a daidai lokacin da gwamnatin Khartum ta kafa dokar ta baci a jahar Kassala da ke kan iyaka.