Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan ta kudu

  • Yan Bindiga Sun Kashe Ma'aikatan Bada Agaji Da Suke Lalata Bama-Bamai A Sudan Ta Kudu

    Yan Bindiga Sun Kashe Ma'aikatan Bada Agaji Da Suke Lalata Bama-Bamai A Sudan Ta Kudu

    Apr 13, 2016 05:54

    Wasu 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci kan ma'aikatan bada agaji ta kasa da kasa da suke aikin lalata bama-bamai da aka bisine a Sudan ta Kudu a lokacin yakin basasar kasar.

  • Sojojin 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Sun Dawo Juba

    Sojojin 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Sun Dawo Juba

    Apr 11, 2016 12:41

    Wasu daga cikin sojojin 'yan tawayen Sudan ta kudu sun shiga birnin Juba fadar mulkin kasar a yau, bisa yarjejeniyar sulhu da aka cimmawa a tsakaninsu da bangaren gwamnati.

  • Riek zai Koma Juba Domin Kafa Gwamnatin Hadin Kan Kasa

    Riek zai Koma Juba Domin Kafa Gwamnatin Hadin Kan Kasa

    Apr 07, 2016 13:32

    Madugun 'yan tawayen kasar Sudan ta kudu Dr. Riek Machar ya ce zai koma birnin Juba fadar mulkin kasar domin kafa gwamnatin rikon kwarya kuma ta hadin kan kasa.

  • MDD ta nuna damuwa kan yadda ake fuskantar matsalar yunwa a Sudan ta Kudu

    MDD ta nuna damuwa kan yadda ake fuskantar matsalar yunwa a Sudan ta Kudu

    Mar 29, 2016 23:31

    Matsalar yunwa a Sudan ta Kudu ta kai wani matsayi mafi girma inda a halin yanzu kayayyakin masarufi suka yi tsada.

  • Gwamnatin Sudan Ta Kudu Ta Janye Sojojinta Daga Kan Iyakar Kasarta Da Sudan

    Gwamnatin Sudan Ta Kudu Ta Janye Sojojinta Daga Kan Iyakar Kasarta Da Sudan

    Mar 19, 2016 14:46

    Gwamnatin Sudan ta Kudu ta dauki matakin janye sojojinta da ta jibge a kan iyakar kasarta da makobciyarta Sudan.

  • Gwamnatin Sudan Ta Kudu Zata Rufe Wasu Ofisoshin Jakadancinta Sakamakon Matsalar Kudi

    Gwamnatin Sudan Ta Kudu Zata Rufe Wasu Ofisoshin Jakadancinta Sakamakon Matsalar Kudi

    Mar 15, 2016 14:18

    Gwamnatin Sudan ta Kudu ta sanar da cewar zata rufe wasu daga cikin ofisoshin jakadancinta da suke wasu kasashen duniya zuwa wani lokaci sakamakon matsalar kudi.

  • Dubban Mutane Ne Suka Rasu A Sudan Ta Kudu

    Dubban Mutane Ne Suka Rasu A Sudan Ta Kudu

    Mar 12, 2016 07:43

    Rikicin Shekaru biyar na Sudan ta Kudu ya yi sanadiyar mutuwar dubban mutane.

  • Karya yarjejjeniyar tsakaita wuta a kasar Sudan ta Kudu

    Karya yarjejjeniyar tsakaita wuta a kasar Sudan ta Kudu

    Mar 11, 2016 05:06

    Duk da cewa an fara aiki da yarjejjeniyar sulhu a kasar Sudan ta kudu, amma har yanzu ana fuskantar matsalar karya yarjejjeniyar tsagaita wuta tsakanin bangaren 'yan tawaye da Gwmnati

  • Dubban Mutanen Kasar Sudan Ta Kudu Suna Hijira Zuwa Jamhuriyar DR Congo

    Dubban Mutanen Kasar Sudan Ta Kudu Suna Hijira Zuwa Jamhuriyar DR Congo

    Mar 05, 2016 02:49

    Dubban mutane daga Kasar Sudan ta Kudu suna ci gaba da yin gudun hijira zuwa cikin kasar Dimokaradiyyar Congo saboda tashe-tashen hankula da suke ci gaba da yin kamari a yankunansu.

  • MDD: Yakin Sudan Ta Kudu Ya Lakume Rayukan Akalla Mutane 50,000

    MDD: Yakin Sudan Ta Kudu Ya Lakume Rayukan Akalla Mutane 50,000

    Mar 03, 2016 07:04

    Yaki na tsawon shekaru biyu a kasar Sudan ta Kudu ya cinye rayukan mutane akalla 50,000

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS