Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan ta kudu

  • Mutane Dubu 50 Ne Su ka Mutu A Yakin Kasar Sudan Ta Kudu

    Mutane Dubu 50 Ne Su ka Mutu A Yakin Kasar Sudan Ta Kudu

    Mar 03, 2016 03:57

    Majalisar Dinkin Duniya Ta ce: Mutane Dubu 50 Aka Kashe A Yakin Cikin Gidan Kasar Sudan Ta Kudu.

  • Kungiyar EAC Ta Karbi Sudan Ta Kudu A Matsayin Mamba

    Kungiyar EAC Ta Karbi Sudan Ta Kudu A Matsayin Mamba

    Mar 02, 2016 14:41

    Kungiyar kasashen da ke yankin gabashin Afrika EAC ta karbi sabuwar kasar Sudan ta kudu a matsayin mamba a kungiyar da ke bunkasa dangantaka da kuma kasuwanci tsakanin mambobin ta.

  • Rikicin Kabilanci Ya Jikkata Mutane Da Dama A Kasar Sudan Ta Kudu

    Rikicin Kabilanci Ya Jikkata Mutane Da Dama A Kasar Sudan Ta Kudu

    Feb 25, 2016 08:57

    Wani sabon rikicin kabilanci da ya kunno kai a garin Pibor da ke jihar Jonglei a kasar Sudan ta Kudu ya jikkata mutane akalla 35 tare da hasarar dukiyoyi.

  • Rikicin Kabilanci Ya Jikkata Mutane Da Dama A Kasar Sudan Ta Kudu

    Rikicin Kabilanci Ya Jikkata Mutane Da Dama A Kasar Sudan Ta Kudu

    Feb 25, 2016 07:46

    Wani sabon rikicin kabilanci da ya kunno kai a garin Pibor da ke jihar Jonglei a kasar Sudan ta Kudu ya jikkata mutane akalla 35 tare da hasarar dukiyoyi.

  • Ci gaba Da Fada A Kasar Sudan Ta Kudu Bayan Sulhu

    Ci gaba Da Fada A Kasar Sudan Ta Kudu Bayan Sulhu

    Feb 20, 2016 09:46

    Mjalisar DInkin Duniya Ta Zargi Bangarorin gwamnati da 'Yan Hamayyar Sudan Ta Kudu Da Ci gaba da Kashe Mutane

  • M.D.D. Ta Yi Allah Wadai Da Rikicin Da Ya Kunno Kai A Daya Daga Cikin Sansanonin 'Yan Gudun Hijira Da Ke Kasar Sudan Ta Kudu

    M.D.D. Ta Yi Allah Wadai Da Rikicin Da Ya Kunno Kai A Daya Daga Cikin Sansanonin 'Yan Gudun Hijira Da Ke Kasar Sudan Ta Kudu

    Feb 18, 2016 23:58

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi Allah wadai da rikicin kabilanci da ya kunno kai a sansanin 'yan gudun hijira da ke arewa maso gabashin garin Malakal a kasar Sudan ta Kudu, rikicin da ya lashe rayukan mutane akalla 18.

  • Zartar da yarjejjeniyar Sulhu a kasar Sudan ta Kudu

    Zartar da yarjejjeniyar Sulhu a kasar Sudan ta Kudu

    Feb 13, 2016 01:59

    Bisa yarjejjeniyar sulhun Sudan ta kudu, An nada Riek Machar madugun 'yan tawayen kasar a matsayin mataimakin shugaban kasa.

  • Sudan Ta Kudu : Salva Kiir Ya Nada Riek Machar Mataimakin Sa

    Sudan Ta Kudu : Salva Kiir Ya Nada Riek Machar Mataimakin Sa

    Feb 12, 2016 05:35

    Wannan matakin dai na cikin yerjejeniyar da bangarorin biyu suka cimma a watan Agusta 2015 a shiga tsakanin MDD

  • Shugaban Sudan Ya Sake Nada Madugun 'Yan Tawaye Riek Machar A Matsayin Mataimakinsa

    Shugaban Sudan Ya Sake Nada Madugun 'Yan Tawaye Riek Machar A Matsayin Mataimakinsa

    Feb 12, 2016 01:58

    Shugaban kasar Sudan ta Kudu Salva Kiir ya sake nada abokin hamayyarsa kuma madugun 'yan tawayen kasar Riek Machar a matsayin mataimakin shugaban kasar kamar yadda yarjejeniyar sulhun kasar ta tanadar.

  • Fiye Da Mutane Dubu 40 Suna Dab Da Mutuwa Saboda Yunwa A Kasar Sudan Ta Kudu

    Fiye Da Mutane Dubu 40 Suna Dab Da Mutuwa Saboda Yunwa A Kasar Sudan Ta Kudu

    Feb 08, 2016 13:52

    Yunwa Tana Kashe Mutane A Kasar Sudan Ta Kudu

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS