-
Holland: Kotu Ta Yi Umarni Da A Gina Ma Musulmi Makaranta
Jul 27, 2017 12:21Kotun koli a kasar Holland ta bayar da umarni da a gina ma musulmi makarantar sakandare a cikin birnin Amstardam fadar mulkin kasar.
-
Wasu Kasashen Turai Da Na Afrika Sun Cimma Yarjejeniyar Kalubalantar Matsalar Bakin Haure
Jul 25, 2017 06:33Wasu kasashen Yammacin Turai da na Afrika sun cimma yarjejeniyar bin hanyoyin da suka dace domin kalubalantar matsalar kwararan bakin haure zuwa kasashen Turai musamman ta hanyar teku.
-
Taro A Tsakanin Wakilan Nahiyoyin Turai Da Afirka Akan "Yan Hijira.
Jul 06, 2017 18:58Taron dai an yi shi ne a tsakanin ministocin wajen kasashen nahiyoyin biyu a birnin Rom na kasar Italiya a yau alhamis.
-
Zarif: Cinikin Makamai A Gabas Ta Tsakiya Ba Zai Kawo Tsaro A Yankin Ba
Jun 27, 2017 05:19Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad jawad zarif ya bayyana cewa, mayar da yankin gabas ta tsakiya wata kasuwar sayar da makamai, ba zai haifar ma yankin da mai ido ba.
-
Musulmi Birtaniya Sun Bukaci Mahukuntan Kasar Da Su Kare Wuraren Ibada
Jun 19, 2017 17:33Majlaisar musulmin kasar Birtaniya ta bukaci mahukuntan kasar da su dauki matakan kare wuraren ibada da suka hada da masallatai da kuma cibiyoyin musulmi.
-
Kungiyar EU Ta Gargadi Kasashen Kungiyar Uku Dangane Da Matsalar 'Yan Gudun Hijira
Jun 13, 2017 17:57Kungiyar tarayyar Turai EU ta gargadi kasashen Hungary, Poland da kuma Jumhuriyar Czech saboda kin karban masu neman mafaka da suka yi, wanda hakan ya sabawa dokokin tarayyar kuma tana iya daukar mataki a kansu.
-
G20 / Afirka : Merkel Za Ta Gana Da Wasu Shugabannin Afrika
Jun 12, 2017 05:44Kasar Jamus wacce ke rikeda shugabannin kungiyar kasashe mafi arziki a duniya na G20 na son karfafa alakar kasuwanci ta hanyar zuba jari a nahiyar Afrika a wani mataki na yaki da kwararar bakin haure.
-
Taron Ministocin Harakokin Wajen Kasashen Afirka A Najeriya
Jun 10, 2017 11:53An Gudanar da taron Ministocin Harakokin wajen kasashen Afirka da arewacin Kasashen Turai a birnin Abuja fadar milkin Najeriya.
-
AU Ta Goyi Bayan Kafa Rundunar Hadin Gwiwa Ta Yankin Sahel
Jun 06, 2017 11:47Babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar tarayyar turai Federica Mogherini ta bukaci a kafa Rundunar tsaron hadin gwiwa na kasashen yankin Sahel domin yaki da ta'addanci
-
Kungiyar Kwallon Kafa Ta Real Madrid Ta Lashe Kofin Zakaran Zakarun Turai
Jun 04, 2017 05:35Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta kasar Spain ta lashe gasar zakaran zakarun Turai bayan ta doke kungiyar kwallon kafa ta Juventus ta kasar Italiya da ci 4-1 a wasan karshen da suka buga a birnin Cardiff da ke Birtaniya a daren jiya Asabar.