Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

turai

  • Holland: Kotu Ta Yi Umarni Da A Gina Ma Musulmi Makaranta

    Holland: Kotu Ta Yi Umarni Da A Gina Ma Musulmi Makaranta

    Jul 27, 2017 12:21

    Kotun koli a kasar Holland ta bayar da umarni da a gina ma musulmi makarantar sakandare a cikin birnin Amstardam fadar mulkin kasar.

  • Wasu Kasashen Turai Da Na Afrika Sun Cimma Yarjejeniyar Kalubalantar Matsalar Bakin Haure

    Wasu Kasashen Turai Da Na Afrika Sun Cimma Yarjejeniyar Kalubalantar Matsalar Bakin Haure

    Jul 25, 2017 06:33

    Wasu kasashen Yammacin Turai da na Afrika sun cimma yarjejeniyar bin hanyoyin da suka dace domin kalubalantar matsalar kwararan bakin haure zuwa kasashen Turai musamman ta hanyar teku.

  • Taro A Tsakanin Wakilan Nahiyoyin Turai Da Afirka Akan

    Taro A Tsakanin Wakilan Nahiyoyin Turai Da Afirka Akan "Yan Hijira.

    Jul 06, 2017 18:58

    Taron dai an yi shi ne a tsakanin ministocin wajen kasashen nahiyoyin biyu a birnin Rom na kasar Italiya a yau alhamis.

  • Zarif: Cinikin Makamai A Gabas Ta Tsakiya Ba Zai Kawo Tsaro A Yankin Ba

    Zarif: Cinikin Makamai A Gabas Ta Tsakiya Ba Zai Kawo Tsaro A Yankin Ba

    Jun 27, 2017 05:19

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad jawad zarif ya bayyana cewa, mayar da yankin gabas ta tsakiya wata kasuwar sayar da makamai, ba zai haifar ma yankin da mai ido ba.

  • Musulmi Birtaniya Sun Bukaci Mahukuntan Kasar Da Su Kare Wuraren Ibada

    Musulmi Birtaniya Sun Bukaci Mahukuntan Kasar Da Su Kare Wuraren Ibada

    Jun 19, 2017 17:33

    Majlaisar musulmin kasar Birtaniya ta bukaci mahukuntan kasar da su dauki matakan kare wuraren ibada da suka hada da masallatai da kuma cibiyoyin musulmi.

  • Kungiyar EU Ta Gargadi Kasashen Kungiyar Uku Dangane Da Matsalar 'Yan Gudun Hijira

    Kungiyar EU Ta Gargadi Kasashen Kungiyar Uku Dangane Da Matsalar 'Yan Gudun Hijira

    Jun 13, 2017 17:57

    Kungiyar tarayyar Turai EU ta gargadi kasashen Hungary, Poland da kuma Jumhuriyar Czech saboda kin karban masu neman mafaka da suka yi, wanda hakan ya sabawa dokokin tarayyar kuma tana iya daukar mataki a kansu.

  • G20 / Afirka :  Merkel Za Ta Gana Da Wasu Shugabannin Afrika

    G20 / Afirka : Merkel Za Ta Gana Da Wasu Shugabannin Afrika

    Jun 12, 2017 05:44

    Kasar Jamus wacce ke rikeda shugabannin kungiyar kasashe mafi arziki a duniya na G20 na son karfafa alakar kasuwanci ta hanyar zuba jari a nahiyar Afrika a wani mataki na yaki da kwararar bakin haure.

  • Taron Ministocin Harakokin Wajen Kasashen Afirka A Najeriya

    Taron Ministocin Harakokin Wajen Kasashen Afirka A Najeriya

    Jun 10, 2017 11:53

    An Gudanar da taron Ministocin Harakokin wajen kasashen Afirka da arewacin Kasashen Turai a birnin Abuja fadar milkin Najeriya.

  •  AU Ta Goyi Bayan Kafa Rundunar Hadin Gwiwa Ta Yankin Sahel

    AU Ta Goyi Bayan Kafa Rundunar Hadin Gwiwa Ta Yankin Sahel

    Jun 06, 2017 11:47

    Babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar tarayyar turai Federica Mogherini ta bukaci a kafa Rundunar tsaron hadin gwiwa na kasashen yankin Sahel domin yaki da ta'addanci

  • Kungiyar Kwallon Kafa Ta Real Madrid Ta Lashe Kofin Zakaran Zakarun Turai

    Kungiyar Kwallon Kafa Ta Real Madrid Ta Lashe Kofin Zakaran Zakarun Turai

    Jun 04, 2017 05:35

    Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta kasar Spain ta lashe gasar zakaran zakarun Turai bayan ta doke kungiyar kwallon kafa ta Juventus ta kasar Italiya da ci 4-1 a wasan karshen da suka buga a birnin Cardiff da ke Birtaniya a daren jiya Asabar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS