-
Saudiyya Na ci gaba da kai wa Kasar Yamen hari
Nov 14, 2016 08:29Saudiyya ta sake kashe mutane a yau litinin A kasar Yamen.
-
Dakarun Kasar Yamen Sun Kaddamar Da Hari Kan Sojojin Kasar Saudiyya
Nov 13, 2016 13:45Sojojin Yamen da dakarun sa-kai na kasar sun kaddamar da wani harin daukan fansa kan tawagar sojojin masarautar Saudiyya a kudancin kasar ta Saudiyya, inda suka kashe da dama daga cikinsu.
-
Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen
Nov 11, 2016 02:04Hare-haren wuce gona da iri da jiragen saman yakin masarautar Saudiyya suka kai kan yankuna daban daban na kasar Yamen sun kashe fararen hula masu yawa tare da jikkata wasu adadi na daban.
-
Yemen : An Yi zanga zangar Kyammar Wakilin MDD
Nov 05, 2016 12:31Magoya bayan 'yan gwagwarmayar neman sauyi na Houtsis a Yemen sun gudanar da wata zanga zanga yau Asabar domin nuna adawa da tsarin samun lafiya da wakiln musamen na MDD, Ismaïl Ould Cheikh Ahmed ya gabatar.
-
Dakarun Kasar Yemen Sun Kakkabo Wani Jirgin Saman Leken Asiri Na Saudiyya
Nov 02, 2016 13:44Dakarun kasar Yemen da suke samun goyon bayan dakarun sa kai na kasar sun sami nasarar harbo wani jirgin saman leken asiri maras matuki na kasar Saudiyya wanda ya shigo sararin samaniyar kasar ta Yemen da nufin gudanar da ayyukan leken asiri.
-
Manyan Kwamandojin Sojin Amurka Da Na H.K.Isra'ila Sun Kai Dauki Kasar Saudiyya
Nov 01, 2016 14:07Shugaban Jam'iyyar masu ra'ayin kawo sauyi a haramtacciyar kasar Isra'ila ta Meretz ya bada labarin cewa: Manyan jami'an sojin Amurka da na haramtacciyar kasar Isra'ila sun isa sansanin jiragen saman garin Tabuk na kasar Saudiyya domin tallafawa masarautar Ali-Sa'ud a yakin da ta kaddamar kan kasar Yamen.
-
Faransa ta yi alawadai kan harin da Saudiya ta kai gidan Kaso a Yamen
Oct 31, 2016 14:20Ma'aikatar harakokin wajen kasar Faransa ta yi alawadai da sabon harin da Jiragen yaki na kawancen saudiya suka kai gidan yari na garin Hudaydah a kasar Yemen
-
Jiragen Saman Yakin Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen
Oct 31, 2016 07:33Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun kai wasu jerin hare-haren wuce gona da iri kan yankunan kasar Yamen a safiyar yau Litinin.
-
Iran Ta Yi Watsi Da Zargin Amurkawa Na Aikawa Da Makamai Zuwa Kasar Yemen
Oct 31, 2016 01:57Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da zargin Amurka na cewa tana aikewa 'yan kungiyar Ansarullah da aka fi sani da 'yan Houthi na kasar Yemen makamai, tana mai cewa babu gaskiya cikin wannan ikirarin.
-
Birtaniyya Ta Musanta Ikirarin Saudiyya Na Kai Hari Garin Makka Daga Kasar Yemen
Oct 31, 2016 01:57Ma'aikatar harkokin wajen Birtaniyya ta bayyana cewar harin da aka kai kasar Saudiyya da makami mai linzami daga Yemen ba Makka aka kai shi face dai filin jirgin saman Jiddah, lamarin da ke karyata zargin da Saudiyyan ta yi na cewa garin Makka aka kai wa harin.