-
Sheikh Siddiqi: Saudiyya Da Kawayenta Sun Gaza Cimma Manufarsu A Siriya
Aug 26, 2016 12:29Wanda ya jagoranci sallar Juma'ar birnin Tehran ya bayyana cewar Saudiyya ta gaza wajen cimma manufarta na kifar da gwamnatin Siriya da kuma yadda ayyukan ta'addanci duk kuwa da irin kudi da farfagandar da ta yi amfani da su, yana mai cewa ko shakka babu sahyoniyawa da 'yan ta'adda za su sha kashi a kasar Siriyan.
-
Ta'addancin Saudiya A Yemen
Aug 21, 2016 01:15Kasar Saudiya ta yi ruwan bama-bamai masu guba a wani yanki na birnin Sana'a fadar milkin kasar Yemen
-
Yemen : Amurka Ta Rage Sojinta A Cikin Kawacen Da Saudiyya Ke Jagoranta
Aug 20, 2016 06:30Amurka ta sanar da rage yawan sojojinta mashawarta a cikin kawacen da Saudiyya ke jagoranta a kasar Yemen.
-
Kawancen Da Saudiyya Ke Jagoranta Na Neman Tattaunawa da MSF A Yemen
Aug 19, 2016 04:28Kawancen da Saudiya ke jagoranta a Yemen ya sanar a wannan Juma'a cewa yana neman tattaunawa cikin gaggawa da kungiyar likitoci marar iyaka ta MSF a Yemen, akan matakin ta na ficewa daga arewacin Yemen.
-
Saudiya na ci gaba da Lugudar wuta kan fararen hula a Yemen
Aug 17, 2016 13:25Jiragen yakin kawancen Saudiya na ci gaba da lugudar wuta kan fararen hula a yankuna daban daban na kasar Yemen
-
Larijani: Kafa Majalisar Shugabancin Kasar Yemen Babban Ci Gaba Ne
Aug 15, 2016 08:57Shugaban majalisar dokokin kasar Iran Ali Lrijani ya yaba da kafa majalisar shugabancin kasar Yemen da bangarorin siyasar kasar suka yi domin tafiyar da kasar na wucin gadi.
-
Unicef yayi alawadai kan kisan killar da jiragen kawancen saudiya suka yiwa yara 'yan makaranta a Yemen
Aug 15, 2016 02:01Asusun Kananen yara na MDD ya yi alawadai kan kisan killar da jiragen kawancen saudiya suka yiwa yara 'yan makaranta a Yemen
-
Rahoton MDD Kan Adadin Mutanen Da Suka Mutu A Hare-Haren Saudiyya Kan Yemen
Aug 13, 2016 01:13Majalisar dinkin duniya ta fitar da wani rahoto a jiya dangane da adadin mutanen da suka rasa rayukansu tun bayan da Saudiyyah ta fara kaddamar da hare-hare kan al'ummar kasar Yemen a cikin watan Maris na shekara ta 2015.
-
Jiragen Saman Yakin Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen
Aug 08, 2016 05:46Jiragen saman yakin Masarautar Saudiyya sun kai hare-haren wuce gona da iri kan yankunan da suke gefen birnin Sana'a fadar mulkin kasar Yamen inda suka kashe fararen hula fiye da 10 tare da jikkata wasu kimanin 20 na daban.
-
MDD Ta Dakatar Da Tattaunawar Zaman Lafiya Kan Rikicin Yemen
Aug 06, 2016 12:03MDD ta sanar a wannan Asabar a Kowait cewa ta dakatar da tattaunar zamen lafiya ta wani dan lokaci kan rikicin kasar Yemen.