-
Shugabannin EU sun amince da sabon tsari
Sep 17, 2016 01:19Taron kolin EU ya amince da wata sabuwar fuska ci gaba
-
Shugabannin EU sun amince da sabon tsari
Sep 17, 2016 01:18Taron kolin EU ya amince da wata sabuwar fuska ci gaba
-
Ban Ki Moon Ya Soki Shirin 'Isra'ila' Na Fadada Matsugunan Yahudawa A Yammacin Kogin Jordan
Sep 16, 2016 07:25Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Ban Ki-moon,yayi kakkausar suka kan goyon bayan da firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila yake ba wa shirin fadada matsugunan yahudawa 'yan share guri zauna a yankunan Palastinawa da suke yammacin Kogin Jordan.
-
Jami'an Sojojin Amurka Sun Yi Kashewa Wa Gwamnatin Kasar Kan Rage Yawan Kudin Da Ake Warewa Tsaron
Sep 16, 2016 01:57Manya manyan janar janar na sojojin Amurka sun yi kashewa wa gawamnatin kasar kan rage yawan kudaden da ake warewa harkokin tsaron kasar
-
Kungiyar Tarayyar Turai ta sabunta takunkumin da ta Kakabawa Rasha
Sep 15, 2016 11:53Kungiyar tarayyar Turai ta sabunta takunkumin da ta kakabawa wasu kamfanoni da Mutanan kasar da Ukrene
-
MDD / Libya : Bakin Haure 235,000 Ke Zawarcin Shiga Italiya
Sep 15, 2016 05:06MDD, ta yi gargadin cewa bakin haure kimanin 235,000 dake Libya yanzu haka ke shirye domin kwarara zuwa Italiya.
-
'Yan Wasan Nigeria A Gasar Paralympics Na Ci Gaba Da Samun Nasarori
Sep 15, 2016 01:23Rahotanni daga birnin Rio de Janeira na kasar Brazil na nuni da cewa tawagar 'yan wasan Nijeriya a gasar Olympics ta nakasassu da ake gudanar a kasar Brazil din suna ci gaba da nuna bajinta inda ya zuwa yanzu suka lashe lambar zinare ta guda ta 8 da kuma azurfa ta tagulla guda uku.
-
Gwamnatin Amurka Ta Dage Takunkumin Da Ta Kakaba Kan Kasar Ivory Coast
Sep 14, 2016 11:38Gwamnatin Amurka ta sanar da dage takunkumin tattalin arziki da ta kakaba kan kasar Ivory Coast.
-
'Yan Kwallon Zaune Na Makafi Na Aljeriya Sun Ki Karawa Da Na Isra'ila a Gasar Para Olympics
Sep 13, 2016 14:19'Yan kungiyar kwallon zaune ta makafi na kasar Aljeriya sun ki amincewa su kara da takwarorinsu na haramtacciyar kasar Isra'ila a gasar Olympics ta nakasassu da a halin yanzu ake ci gaba da gudanarwa a kasar Brazil.
-
Jamus : An Cafke Siriyawa Uku Bisa Zargin Alaka da (IS)
Sep 13, 2016 06:41Offishin mai gabatar da kara na gwamnatin Jamus a yau Talata ya sanar da cafke wasu 'yan gudun hijira uku 'yan asalin kasar Siriya bisa zarginsu da alaka da kungiyar 'yan ta'adda ta (IS).