-
M.D.D. Ta Yi Allah Wadai Da Rikicin Da Ya Kunno Kai A Daya Daga Cikin Sansanonin 'Yan Gudun Hijira Da Ke Kasar Sudan Ta Kudu
Feb 18, 2016 23:58Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi Allah wadai da rikicin kabilanci da ya kunno kai a sansanin 'yan gudun hijira da ke arewa maso gabashin garin Malakal a kasar Sudan ta Kudu, rikicin da ya lashe rayukan mutane akalla 18.
-
MDD: Dubban Mutane Suna Bukatar Taimakon Gaggawa Na Abinci A Nijar
Feb 18, 2016 14:03Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewar dubun dubatan mutane a Jamhuriyar Nijar suna bukatar taimakon abinci na gaggawa da magance irin matsalar rashin abinci da suke fuskanta.
-
Kungiyar Lafiya Ta Duniya Ta Bayyana Shirinta Na Yaki da Cutar Zika
Feb 17, 2016 13:28Hukumar Lafiya Ta Duniya Ta Ce tana bukatar $ million 56 domin yakin da cutar Zika
-
An Tsawaita Dokar Ta Baci A Faransa
Feb 17, 2016 02:21"yan majalisa sun amunce da gagarimin rinjaye da kudirin
-
Tsohon Sakatare Janar Na MDD, Boutros Boutros-Ghali, Ya Rasu
Feb 17, 2016 02:15Butros shi ne mutum na farko da ya fara zama Sakatare Janar na MDD daga kasashen Larabawa
-
Kasashen Rasha Da Saudia Sun Amince Da Tsaida Yawan Man Da Suke Haka A Ko Wace Rana
Feb 16, 2016 12:19Manya manyan kasashe masu arzikin man fetur a duniya wato Saudai da Rasha sun amince da tsaida yawan man
-
Wajabcin Kawo Karshen Tashe-Tashen Hankula A Kasar Siriya
Feb 15, 2016 13:35Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman a kasar Siriya ya jaddada wajabcin kawo karshen duk wasu tashe-tashen hankula a kasar ta Siriya.
-
Wajabcin Kawo Karshen Tashe-Tashen Hankula A Kasar Siriya
Feb 15, 2016 13:30Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman a kasar Siriya ya jaddada wajabcin kawo karshen duk wasu tashe-tashen hankula a kasar ta Siriya.
-
Amurka Ta Bukaci Turkiyya Ta Daina Kai Hari Kan Dakarun Kurdawa Da Sojojin Siriya
Feb 14, 2016 09:03Wannan dai ya biyo bayan samun wasu bayanan cewa Turkiyya na kai hare-hare kan dakarun a arewacin Siriya.
-
Haiti : An Zabi Jocelerme Privert A Matsayin Shugaban Wucin Gadi
Feb 14, 2016 09:02Mr Privert ya maye gurbin Michel Martelly da ya kawo karshen wa'adin mulkin sa a ranr 7 ga watan Fabariru, ba tareda mika ragabar mulkin ba ga wani.