-
Manyan Hafsoshin Sojin Amurka Da Rasha Sun Gana Kan Batun Siriya
Mar 05, 2019 04:47Manyan hafsohin sojin kasashen Rasha da Amurka sun gana, domin tattauna batun tsaro da kuma hadin guiwa tsakanin dakarunsu a Siriya.
-
Jam’iyyar Republican Ta Nisanta Kanta Da Cin Zarafin Ilhan Umar
Mar 04, 2019 10:17Jam’iyyar Republican a reshenta da ke jahar Virginia a kasar Amurka ta nisanta kanta da cin zarafin da aka yi wa ‘yar majalisar dokokin kasar musulma.
-
Minsitan harkokin wajen kasar Turkiya ya soki takunkuman da Amurka ta dorawa kasar Iran.
Mar 04, 2019 05:14Ministan harkokin wajen kasar ta Turkiya Maulud Chawush Oglu ya bayyana haka ne a yayin da yake gabatar da wani jawabi a birnin Ankara babban birnin Kasar.
-
Faransa: Ana Ci Gaba da Zanga-Zangar Adawa Da Gwamnati
Mar 03, 2019 07:36Masu Zanga-zangar da su ka shahara da sanya tufafi mai launin ruwan dorawa, sun shiga mako na goma sha shida a jere a jiya Asabar.
-
An Kara Kashe Wasu Mutane 8 A Yakin Pakistan Da India
Mar 03, 2019 07:33A sabon fada da ya barke ya yakin da kasashen India da Pakistan suke yi, an kashe mutane 8
-
Shugaban Amurka Ya Kasa Cimma Yarjejeniya Da Koriya Ta Arewa
Feb 28, 2019 18:33Shugaban kasar Amurka Donal Trump ya bayyana cewa ya kasa cimma yerjejeniya da tokoransa na korea ta Arewa Kim Jon Ung bayan tattaunawa na kwanaki biyu a birin Hanoi, babban birnin kasar Vietnam.
-
Venezuela: Gangamin Nuna Goyon Baya Ga Shugaba Maduro
Feb 28, 2019 18:33Dubun-dubatar jama'a a birnin Caracas na kasar Venezuela suna ci gaba da gudanar da gangami a kan titunan birnin domin nuna goyon baya ga shugaban kasar Nicolas Maduro.
-
Venezuela : Kwamitin Tsaro Zai Kada Kuri'a Kan Kudurorin Rasha Da Amurka
Feb 28, 2019 06:58A wani lokaci yau Alhamis ce, ake sa ran kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, zai yi wani zaman kada kuri'a kan wasu kudurorin doka masu sabani da juna da kasashen Amurka da Rasha suka gamatar masa kan batun Venezuela.
-
Taliban Ta Gargadi India Dangane Da Ci Gaba Da Kai Wa Pakistan Hari
Feb 27, 2019 18:24Kungiyar Taliban ta gargadi gwamnatin India dangane da ci gaba da kai wa kasar Pakistan hari, tare bayyana hakan a matsayin lamari mai matukar hadari.
-
Tarayyar Turai ta Yi Watsi Da Matakin Haramta Hizbullah Da Birtaniya Ta Dauka
Feb 27, 2019 18:21Kungiyar tarayyar turai ta yi watsi da matakin da gwamnatin kasar Birtaniya ta dauka na haramta kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon.