-
Gurbataciyar Giya Ta Hallaka Mutum 69 A India
Feb 23, 2019 15:37A kasar India, mutum 69 ne aka tabbatar sun bakunci lahira, sakamakon kwankwadar gurbataciyar giya a lardin Golaghat dake yankin Assam a arewa maso gabashin kasar.
-
MDD Ta Yi Allawadai Kan Zartar Da Hukuncin Kisa Kan Mutane 15 A Masar
Feb 23, 2019 06:58Kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya ya yi tir da Allawadai da da zartar da hukuncin kisa kan mutane 15 da gwamnain kasar Masar ta yi.
-
Rasha Ta Gargadi Amurka Kan Yunkurinta Na Yin Juyin Mulki A Venezuela
Feb 23, 2019 06:57Gwamnatin kasar Rasha ta gargadi gwamnatin Amurka kan hankoron da take yi na yin juyin mulki a kasar Venezuela, bayan fitinar da ta haifar a kasar a halin yanzu.
-
An Tsawaita Lokacin Tsare Dan Kasar Amurka Da Ake Tuhuma Da Leken Asiri A Rasha
Feb 22, 2019 19:20Ma'aikatar sharia'a a kasar Rasha ta bukaci a ci gaba da tsare dan kasar Amurkan nan wanda gwamnatin kasar take tuhuma da aikin leken asiri.
-
Gwamnatin Amurka Ta Yi Barazanar Dorawa Koriya Ta Arewa Takunkumai Masu Tsanani
Feb 22, 2019 19:17Sakataren harkokin wajen kasar Amurka Mike Pompeo ya bayyana cewa Amurka ba zata dauke takunkuman da ta dorawa Korea ta Arewa ba.
-
Rasha Da Cana Suna Goyon Bayan Maduro Na Kasar Venezuela
Feb 22, 2019 19:07Kasashen Rasha da Cana suna goyon bayan shugaban kasar Venezuela Nicola Maduro a dai-dai lokacinda Amurka tana son ta farwa kasar da yaki.
-
Gwamnatin Kasar China Na Ci Gaba Da Takura Musulmi
Feb 22, 2019 13:28Gwamnatin kasar china ta lakafa kamarori a yankin da muuslmi suke da zama domin sanya ido a kansu da kuma harkokinsu.
-
Amurka Zata Bar Sojoji 200 A Siriya
Feb 22, 2019 04:33Amurka ta sanar da cewa sojojinta kimanin 200 ne zasu ci gaba da zama a Siriya, makwanni kadan bayan da shugaban kasar Donald Trump, ya sanar da shirin janye sojojin kasar daga kasar ta Siriya.
-
Venezuela : Maduro Ya Rufe Iyakar Kasarsa Da Brazil
Feb 22, 2019 04:14Shugaba Nicolas Maduro na Venezuela, ya bada umarnin rufe iyakar kasarsa ta hanyar kasa da Brazil, da kuma yin barazanar rufe ta Columbia.
-
Venezuela Ta Bukaci Goyon Bayan MDD
Feb 21, 2019 18:21Wakilin kasar Venezuela a MDD ya bukaci jakadodin kasashen Duniya 46 na majalisar da suka gudanar da zama da nufin tabbatar da alkawarin da Majalisar ta dauka na nuna adawa da barazanar kai harin soja a kan kasar