-
Zanga -Zanga Ta Lashe Rayukan Mutane Biyu A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo
May 26, 2016 11:09Dauki ba dadi tsakanin jami'an tsaron Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo da masu adawa da shirin shugaban kasar Joseph Kabila na yin tazarce a kan karagar shugabancin kasar a karkashin gwamnatin rikon kwarya ya lashe rayukan mutane akalla biyu.
-
Kungiyar 'Yan Majalissun Afirka Na Kan Matsayarta Na Kin Amincewa Da ICC
May 25, 2016 01:51Shugaban kungiyar 'yan majalissun dokokin kasashen Afirka Roger Nkodo, ya jaddada matsayar kungiyar game da kin amincewa da matakin kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa ICC, don gane da batun kasar Sudan, da ma sauran matakai na rashin adalci wadanda a cewar sa kotun ke dauka kan nahiyar Afirka.
-
Taron Shekara-Shekara Na Bankin Raya Afirka.
May 24, 2016 07:57An Bude Taron Shekara-Shekara Na Bankin Raya Nahiyar Afirka A Kasar Zambia.
-
Shugabar Liberiya Ta Sanar Da Shirin Ragen Yawan Dakarun MDD Da Suke Kasarta
May 24, 2016 01:05Shugabar Liberiya ta sanar da shirin ragen yawan dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da suke cikin kasarta.
-
ECOWAS Na Son A Bullo Da Tsare -tsaren Yaki Da Ta'addanci A Shiyyar
May 21, 2016 13:40Hukumomi da kwararru da suka fito daga kasashe mambobin kungiyar raya tattalin kasashen yammacin Afirka sun shawarci junan su game da bullo da nagartattun tsare tsare yaki da ta'addanci a shiyyar.
-
An Tabbatar Da Bullar Cutar Zika A Cap-Vert
May 21, 2016 13:28Hukumar kiwon lafiya ta duniya WHO ta shelanta cewa, ofishin nazari na cibiyar nazarin Pasteur ta Faransa dake birnin Dakar na Senegal ya tabbatar da cewa, yanzu kwayoyin cutar Zika dake yaduwa a kasar Cape Verde, da wadanda ke bazuwa a nahiyar Amurka, irinsu daya ne.
-
Harin Ta'addanci A Wani Masallaci A Tanzania.
May 21, 2016 07:57Mutane 3 sun kwanta Dama Sanadin Harin Ta'addanci A Masallaci.
-
Za'a Binciki Gwamnatin Rikon Kwarya A CRA
May 20, 2016 05:48A Jamhuriya Afirka ta tsakiya gwamnatin kasar ta ce za'a binciki yadda hukumomin wucin gadi suka aiwatar da mulkin su.
-
Tunisiya Ta Karbin Bashin Bankin Duniya
May 18, 2016 15:04Bankin Duniya Ya Bai wa gwamnatin kasar Tunisya Bashin Dala Biliyan Biyar
-
An bukaci Gwamnati da ta kalubalancin kisan da ake yiwa fararen hula a D/Congo
May 17, 2016 01:11Kungiyoyin fararen hula A kasar Demokradiyar Kongo sun bukci Gwamnatin da ta dauki kwararen matakai domin kalubalantar kisan gillar da ake yiwa Jama'a A gabashin kasar