-
Guinea Da Liberiya Sun Jaddada Bukatar Hadin Kai A Fegen Yaki Da Ta'addanci
May 14, 2016 06:15Kasashen Guinea Conakry da Liberiya sun jaddada bukatar hadin kai da taimakekkeniya a tsakaninsu a fagen yaki da ta'addanci.
-
Dambaruwar Siyasa Tana Ci Gaba Da Daukan Sabon Salo A Kasar Mauritaniya
May 14, 2016 06:14Dambaruwar siyasa tana ci gaba da daukan sabon salo a kasar Mauritaniya musamman bayan furucin baya- bayan nan da shugaban kasar ya yi na neman rusa Majalisar Dattijan kasar.
-
Gwamnatin Ivory Coast Ta Fara Shirye-Shiryen Dawowar 'Yan Gudun Hijirar Kasarta
May 13, 2016 06:53Ministan tsare-tsare a kasar Ivory Coast ya sanar da shgirin gwamnatin kasarsa na fara shirye-shiryen dawowar 'yan gudun hijirar kasar da kasashen ketare.
-
Bukatar Karfafa Alaka Tsakanin Kungiyar Tarayyar Afrika Da Majalisar Dinkin Duniya
May 13, 2016 06:32Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci karfafa alaka tsakaninta da kungiyar tarayyar Afrika da nufin bunkasa harkar tsaro da sulhu a nahiyar ta Afrika.
-
Damuwar Kungiyar Afirka kan yadda cin hanci da rashuwa ke kara samun gindin zama a Nahiyar
May 13, 2016 00:51Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana damuwar ta kan yadda ake samun karuwar cin hanci da rashawa a nahiyar Afirka.
-
WFP / PAM : Ana Fama Da Matsalar Karamcin Abinci A Kudancin Afirka
May 12, 2016 23:19Hukumar samar da abinci ta duniya ta kiyasta cewa kimanin mutane miliyan 32 ke fama da matsalar karamcin abinci a kudancin Afirka.
-
Tsanantar Talauci A Murtaniya
May 12, 2016 04:44An bayyana cewa fiye da kaso 40% na al'ummar Murtaniya su ke fama da talauci.
-
An buda taron Tattalin Arzikin kasashen Duniya kan Afirka A Ruwanda
May 11, 2016 12:32An buda taron Tattalin Arzikin kasashen Duniya a kan Afirka karo na 26 A Birnin Kigali na kasar Ruwanda
-
Zargin Gwamnatin Ruwanda Da Hannu A Tashe-Tashen Hankulan Kasar Burundi
May 10, 2016 06:38Gwamnatin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta yi zargin cewa: Kasar Ruwanda tana amfani da 'yan tawayen M23 na Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo da suka nemi mafaka a cikin kasarta wajen kara ruruta wutan rikicin kasar Burundi.
-
Ruwanda : Zabtarewar Kasa Ta Kashe Mutane 49
May 09, 2016 11:19Hukumomi a kasar Ruwanda sun ce akalla mutane 49 ne suka rasa rayukan su sakamakon zabtarewa kasa da aka fuskanta biyo bayan tafka ruwan sama kamar da bakin kwarya.