-
Wani Jirgi Mai Saukar Ungulu Na Minusma Ya Fadi A Mali
Jul 26, 2017 12:23Wani jirgi mai saukar ungulu na tawagar wazar da zaman lafiya ta MDD a Mali ya fadi a arewacin kasar Mali.
-
Najeriya : An Sace Ma'aikatan Kamfanin NNPC 10
Jul 26, 2017 10:29Rahotanni daga Najeriya na cewa wasu mutane da ake zargi da cewa 'yan Boko haram ne sun sace wasu ma'aikatan kamfanin mai na kasar cewa da NNPC su guda goma a shiyyar arewa maso gabashin kasar.
-
Wasu Kasashen Turai Da Na Afrika Sun Cimma Yarjejeniyar Kalubalantar Matsalar Bakin Haure
Jul 25, 2017 02:03Wasu kasashen Yammacin Turai da na Afrika sun cimma yarjejeniyar bin hanyoyin da suka dace domin kalubalantar matsalar kwararan bakin haure zuwa kasashen Turai musamman ta hanyar teku.
-
An Kashe Wani Sojin MDD A Afrika Ta Tsakiya
Jul 24, 2017 01:19Tawagar kiyaye zamen lafiya ta MDD a Afrika ta tsakiya ta sanar da mutuwar jami'inta guda da kuma raunanar wasu uku a wani harinn kauton bauna da aka kai masu a jiya Lahadi.
-
ECOWAS Ta Yunkuri Anniyar Kayyade Iyali
Jul 24, 2017 01:16Wakilan kasashe 15 na kungiyar ECOWAS / CEDEAO hadi da kasar Chadi da kuma Mauritania sun yunkuri anniyar rage yawan haihuwa da kusan rabi a cikin shekaru 13 masu zuwa.
-
Fadar Shugaban Najeriya Ta Wallafa Hoton Buhari
Jul 24, 2017 01:11Fadar shugaban kasa a Najeriya, ta wallafa a shafinta na Twitter hoton shugaban kasar Muhammadu Buhari dake jinya a birnin Landan.
-
Amurka Na Adawa Da Wakilcin DR Congo A Kwamitin Kare Hakkin Bil Adama
Jul 20, 2017 11:36Amurka ta caccaki kasashen Afrika dake goyan bayan baiwa kasar Jamhuriya Demukuraddiyar Congo wakilci a kwamitin kare hakkin bil adama.
-
EU Ta Zubawa Nijar Yuro Milyan 10 Don Yaki Da Kwararar Bakin Haure
Jul 18, 2017 01:57kungiyar tarayya Turai ta EU ta zubawa gwamnatin Nijar Yuro milyan goma kwatamcin Dala Bilyan shida da rabi domin taimaka mata wajen shawo kan matsalar bakin haure na yammacin AFrika dake kwarara zuwa turai ba bisa ka’ida ba.
-
Mali : An Hallaka Wani Kwamandan Mayakan Jihadi
Jul 14, 2017 10:11Rahotanni daga Mali na cewa sojojin kasar sun hallaka wani kwamandan mayakan jihadi na kungiyar FLM a tsakiyar kasar.
-
Nijeriya : Osinbajo, Ya Gana Da Buhari A Landan
Jul 12, 2017 01:18Mataimakin shugaban tarayya Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya gana da shugaba Mahammadu Buhari da ke jinya a birnin Landan na kasar Biritaniya.