Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • AU Na Sa Ran Fara Aiki Da Yarjejeniyar Cinikaya A Watan Yuli

    AU Na Sa Ran Fara Aiki Da Yarjejeniyar Cinikaya A Watan Yuli

    Feb 11, 2019 05:32

    Kungiyar tarayya Afrika, ta bayyana cewa tana sa ran kasashe mambobinta zasu fara aiki da yarjejeniyar cinikaya marar iyaka ta tsakaninsu a watan Yuli na shekaran nan ta 2019.

  • Cutar Ebola Ta Kashe Mutum 500 A Congo

    Cutar Ebola Ta Kashe Mutum 500 A Congo

    Feb 11, 2019 05:10

    Bayanai daga Jamhuriya Demokuradiyyar Congo na cewa mutum 500 ne cutar Ebola ta yi ajalinsu a cikin watanni shida a gabashin kasar.

  • Nijar : Bazoum, Ne Dan Takaran Jam'iyya Mai Mulki A Zaben 2021

    Nijar : Bazoum, Ne Dan Takaran Jam'iyya Mai Mulki A Zaben 2021

    Feb 11, 2019 04:06

    Jam'iyyar PNDS-Tarrayya, mai mulki a Jamhuriya Nijar, ta tsaida Mal. Mohammed Bazoum, a matsayin dan takaranta a zaben shugaban kasar na 2021 idan Allah ya kai.

  • Al'Sisi Na Masar Ya Zama Sabon Shugaban Kungiyar AU

    Al'Sisi Na Masar Ya Zama Sabon Shugaban Kungiyar AU

    Feb 10, 2019 10:01

    Shugaban kasar Masar, Abdel fatah Al-Sisi, ya karbi shugabancin kungiyar tarayya Afrika na wannan karo a hukumance, daga hannun takwaransa na Ruwanda Paul Kagame.

  • Sudan Ta Kudu : Kiir, Ya Zargi Kasashen Yamma Da Kawo Cikas Ga Zaman Lafiyar Kasar

    Sudan Ta Kudu : Kiir, Ya Zargi Kasashen Yamma Da Kawo Cikas Ga Zaman Lafiyar Kasar

    Feb 09, 2019 16:49

    Shugaban kasar Sudan ta kudu Salva Kiir, ya zargi masu bada taimako na kasashen yammacin duniya da gazawa wajen kin samar da kudaden da za'a yi amfani da su wajen aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya wanda zai kawo karshen yakin basasar kasar da aka shafe sama da shekaru biyar anayi a kasar.

  • An Fara Taron AU, Karo Na 32 A Birnin Adis-Ababa

    An Fara Taron AU, Karo Na 32 A Birnin Adis-Ababa

    Feb 09, 2019 16:32

    Yau Asabar, shuwagabannin kasashen Afrika, sun fara taronsu na shekara-shekara, a birnin Adis Ababa, na kasar Habasha

  • Boko Haram Ta Kashe Sojoji 3 A Najeriya

    Boko Haram Ta Kashe Sojoji 3 A Najeriya

    Feb 09, 2019 15:41

    Rahotanni daga najeriya na nuni da cewa kungiyar Boko haram ta kashe sojojin kasar a wani hari data kai wani sansanin soji a arewa maso gabashin kasar.

  • Saliyo:Za A Aiwatar Da Daurin Rai Da Rai Ga Duk Wanda Aka Kama Da Laifin Fyade

    Saliyo:Za A Aiwatar Da Daurin Rai Da Rai Ga Duk Wanda Aka Kama Da Laifin Fyade

    Feb 09, 2019 05:13

    Shugaban Kasar Saliyo Julius Maada Bio ya bayyana saka dokar ta baci sakamakon cigaba da yawaitar matsalar fyade da cin zarafin kananan yara da ke faruwa a kasar, tare da hukuncin daurin rai da rai a kan duk wanda aka kama da aikata mumunar aika aikar.

  • An Sake Kai Harin Ta'addanci A Burkina Faso

    An Sake Kai Harin Ta'addanci A Burkina Faso

    Feb 08, 2019 04:07

    Rundinar Sojin kasar Burkina faso ta sanar da mutuwar mutum biyu a wani harin ta'ddanci da aka kai kan wata barikin jami'an tsaron jandarma dake yankin Kongussi a arewacin kasar.

  • Wade Ya Yi Kiran Kauracewa Zaben Senegal

    Wade Ya Yi Kiran Kauracewa Zaben Senegal

    Feb 08, 2019 03:12

    Tsohon shugaban kasar Senegal, Abdulaye Wade ya sake nanata kiran a kauracewa babban zaben kasar na ranar 24 ga watan nan na Fabrairu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS