-
G5-Sahel Ta Koka Kan Rashin Samun Tallafi Daga Abokan Huldarta
Feb 06, 2019 10:02Kungiyar G5-Sahel, ta koka da rashin samun tallafin da abokan huldarta suka alkawarta mata.
-
Ivory Coast : ICC Ta Mika Gbagbo Ga Hukumomin Belgium
Feb 06, 2019 08:57Kotun hukunta manyan laifuka ta duniya ICC, ta mika wa hukumomin Belgium, tsohon shugaban kasar Ivory Coast, Laurent Gbagbo, bayan da kotun ta sallame shi a ranar 1 ga watan nan.
-
Taron Koli Na Kungiyar G5-Sahel
Feb 05, 2019 18:13Shuwagabannin kasashen kungiyar G5-Sahel, sun gudanar da taronsu karo na biyar, yau a binin Ouagadugu na kasar Burkina Faso.
-
CRA : An Cimma Yarjejeniya Tsakanin Gwamnati Da Masu Dauke Da Makamai
Feb 05, 2019 14:22Gwamnatin Jamhuriya Afrika ta tsakiya da gungun masu dauke da makamai a kasar sun sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a wani buki da aka gudanar yau a Kahrtoum babban birnin aksar Sudan.
-
An Jinkirta Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Sulhu A Afrika Ta Tsakiya
Feb 04, 2019 04:05A Sudan an jikirta bikin rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya da aka cimma tsakanin gwamnati da gungun kungiyoyi masu dauke da makamai a Jamhuriya Afrika Tsakiya.
-
An Fara Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa A Senegal
Feb 03, 2019 09:55A Senegal, yau Lahadi ne aka fara yakin neman zaben shugaban kasar na ranar 24 ga watan Fabrairu nan a hukumance.
-
Nijar : Boko Haram Ta Kashe Mutum 6 A Tummur
Feb 02, 2019 16:57Rahotanni daga Jamhuriya Nijar na nuni da cewa wani sabon hari da ake dangantawa dana kungiyar Boko Haram, ya yi ajalin mutum shida a wani kauye dake kudu maso gabashin kasar, a garin Tummur dake kusa da Tarayya Najeriya a yankin tafkin Chadi.
-
Belgium Ta Amince Karbar Tsohon Shugaban Ivory Coast
Feb 02, 2019 15:58Kasar Belgium, ta bayyana amincewa da karbar tsohon shugaban kasar Ivory Coast, Laurent Gbagbo, bayan da kotun hukunta manyan laifuka ta duniya ICC, ta amince da sallamarsa.
-
An Kasa Cimma Matsaya Tsakanin 'Yan Tawaye Da Gwamnati A Kasar Afirka Ta Tsakiya
Feb 02, 2019 07:22Bangarorin yan tawaye da gwamnatin Jamhuriyar Afirka ta tsakiya, sun watse daga zaman tattaunawar ba tare da cimma wata matsaya ba
-
Kotun ICC Ta Saki Laurant Dbagbo bisa Sharadi
Feb 02, 2019 07:14Kotun hukunta manyan laifuffuka ta duniya ICC ta amince da sakin tsohon shugaban kasar Cote d’Ivoire Laurent Gbagbo bisa sharadin cewar ba zai koma kasar sa ba.