-
Nijar : Shugaba Isufu Ya Kori Ministan Kudinsa
Feb 01, 2019 05:53Shugaba Isufu Mahamadu na Jamhuriyar Nijar, bisa bukatar firaministan kasar, ya yi gyaran fuska a majalisar ministocin kasar, inda ya nada Mahamadu Diop a matsayin sabon ministan kudi na kasar.
-
Mali : Yawan 'Yan Gudun Hijira Ya Linka Sau Uku
Feb 01, 2019 04:25Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa yawan 'yan gundun hijira a Mali, ya linka har sau uku a cikin shekara guda, saboda matsalar tsaro a iyakar kasar da Burkina Faso.
-
ICC Zatayi Zama Bayan Watsi Da Bukatar Sallamar Gbagbo
Feb 01, 2019 03:51A wani lokaci yau Juma'a ne, kotun hukunta manyan laifuka ta duniya, (ICC), zatayi wani zama kan bukatar da mai shigar da kara na kotun na ci gaba da tsare da tsohon shugaban kasar Ivory Coast, Laurent Gbagbo, bayan da a kwanakin baya kotun ta yi watsi da hukuncin da alkalan kotun suka yanke na sallamarsa.
-
Ivory Coast : An Daure Dan Majalisa Saboda Yada Labarin Karya
Jan 30, 2019 10:44Wata kotu a Ivory Coast, ta daure wani dan majalisa saboda yada labarin karya.
-
DR Congo : Tshisekedi, Ya Yi Alkawalin Kawo Gyara A Shari'a Da Yakar Cin Hanci
Jan 25, 2019 04:34Sabon shugaban kasar, DR Congo, Felix Tshisekedi, ya yi alkawarin hada kan al'ummar kasar, tare da shan alwashin kawo gyara a al'amuran shari'a na kasar da kuma yaki da cin hanci da kuma rashawa.
-
D.R Congo : Kungiyoyin EU Da AU, Zasuyi Aiki Da Tshisekedi
Jan 22, 2019 16:36Kungiyar tarayya Turai (EU), da takwararta ta Afrika (AU), sun ce a shirye su ke su yi aiki da zababen shugaban kasar Jamhuriyar Demokuradiyyar Congo, Felix Tshisekedi.
-
Senegal : 'Yan Takara 5 Zasu Fafata A Zaben Shugaban Kasa
Jan 21, 2019 04:01Kotun tsarin mulki a Senegal, ta fitar da jerin sunayen 'yan takaran da zasu fafata a zaben shugaban kasar na watan fabrairu mai zuwa.
-
Najeriya : Buhari Ya Shirya Yin Magudi A Zabe_Obasanjo
Jan 21, 2019 03:31Tsohon shugaban Najeriya Cif Olusegun Obasanjo ya zargi shugaba Muhammadu Buhari da shirya magudi domin lashe babban zaben kasar dake tafe.
-
Madagaska : Rajoelina, Ya Yi Rantsuwar Kama Mulki
Jan 19, 2019 15:27A Madagaska, yau Asabar ne zababen shugaban kasar, Andry Rajoelina, ya yi rantsuwar kama aiki a wani babban biki da aka gudanar da filin kwallon kafa na Antananarivo babban birnin kasar.
-
DR Congo Ta Yi Watsi Da Bukatar Kungiyar (AU)
Jan 19, 2019 14:48Gwamnatin jamhuriya Demokuradiyyar Congo, ta yi watsi da bukatar kungiyar tarayya Afrika (AU), wacce ta nemi da a dakatar da fitar da sakamakon zaben shugaban kasar na dindindin.