Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Fira Ministan Burkina Faso Ya Yi Murabus

    Fira Ministan Burkina Faso Ya Yi Murabus

    Jan 19, 2019 14:07

    Fira ministan Burkina Faso, Paul Kaba Thieba, ya yi murabus tare da sauren manbobin gwamnatinsa.

  • Gabon : Bongo, Ya Koma Morocco Don Ci Gaba Da Jinya

    Gabon : Bongo, Ya Koma Morocco Don Ci Gaba Da Jinya

    Jan 17, 2019 05:04

    Shugaba Ali Bongo Odimba na Gabon, ya koma jinya a kasar Morocco, kasa da sa'o'i 24 bayan ya koma koma gida inda ya halarci bikin rantsar da sabuwar gwamnati.

  • Kotun ICC, Ta Yi Watsi Da Sallamar Laurent Gbagbo

    Kotun ICC, Ta Yi Watsi Da Sallamar Laurent Gbagbo

    Jan 17, 2019 04:06

    Kotun hukunta manyan laifuka ta duniya, ICC, ta dakatar da sakin tsohon shugaban kasar Ivory Coast, Laurent Gbagbo, bayan da masu shigar da kara na kotun suka daukaka kara.

  • ICC Za Ta Daukaka Kara Kan Sallamar Laurent Gbagbo

    ICC Za Ta Daukaka Kara Kan Sallamar Laurent Gbagbo

    Jan 16, 2019 10:27

    Masu shigar da kara na kotun hukunta manyan laifuka ta duniya, ICC, zasu daukaka kara ga umurnin da wasu lauyoyin kotun suka bayar na sallamar tsohon shugaban kasar Ivory Coast, Laurent Gbagbo, wanda ake zargi da cin zarafin bil adama.

  • Kenya : Harin Al'shebab Ya Kashe Mutum 5 A Nairobi

    Kenya : Harin Al'shebab Ya Kashe Mutum 5 A Nairobi

    Jan 15, 2019 16:42

    Kungiyar Al-shebab ta dauki alhakin kai wani hari data ce mayakan ta ne suka kai shi a Nairobi babban birnin kasar.

  • Gabon : Ali Bongo Ya Koma Libreville

    Gabon : Ali Bongo Ya Koma Libreville

    Jan 15, 2019 16:15

    Shugaba Ali Bongo Odimba na Gabon, ya koma kasarsa a cikin daren jiya Litini, bayan shafe sama da wata biyu na jinya a kasashen waje.

  • Zimbabwe : An Kashe Mutum Uku A Zanga zanga

    Zimbabwe : An Kashe Mutum Uku A Zanga zanga

    Jan 15, 2019 15:42

    Rahotanni daga Zimbabwe na cewa mutum uku ne aka kashe a zanga zangar data barke a kasar tun jiya Litini, biyo bayan matakin gwamnati na linka farashin man fetur a wannan kasa dake fama da matsalar tattalin arziki.

  • Kotun ICC Ta Sallami Tsohon Shugaban Ivory Coast

    Kotun ICC Ta Sallami Tsohon Shugaban Ivory Coast

    Jan 15, 2019 15:24

    Kotun hukunta manyan laifuka ta duniya ta sallami tsohon shugaban kasar Ivory Coast Laurent Gbagbo, da kuma tsohon ministansa Charles Ble Goude da take tsare da buisa zargin cin zarafin bil adama.

  • Rashin Tsaro : Buhari Na Najeriya Ya Sake Zargin Gaddafi

    Rashin Tsaro : Buhari Na Najeriya Ya Sake Zargin Gaddafi

    Jan 14, 2019 04:56

    Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya, ya sake zargin tsohon shugaban kasar Libiya, mirigayi Muammar Ghaddafi da zame ummul-aba'isin tabarbarewar al'amuran tsaro a kasashen yammacin Afrika dana tsakiya da dama.

  • Kungiyar (SADC), Ta Bukaci A Sake Kidayar Kuri'un Zabe A D.R Congo

    Kungiyar (SADC), Ta Bukaci A Sake Kidayar Kuri'un Zabe A D.R Congo

    Jan 14, 2019 03:34

    Kungiyar ci-gaban kasashen kudancin Afirka (SADC), ta bada shawarar a sake kidayar kuri'un zabe a Jamhuriya Demokuradiyyar Congo, domin kwantar da hankali a takaddamar data kunno kai bayan sanar da sakamakon wucin gadi na zaben shugaban kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS