Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Ana ci gaba da Kashe Mutane A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    Ana ci gaba da Kashe Mutane A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    Sep 28, 2016 03:53

    Majalisar Dinkin Dunkiya ta Sanar da mutuwar mutane da yawa a Afrika ta tsakiya

  • Yan Adawa Suna Ci Gaba Da Zanga-Zanga A Birnin Brazzaville Fadar Mulkin Kasar Gabon

    Yan Adawa Suna Ci Gaba Da Zanga-Zanga A Birnin Brazzaville Fadar Mulkin Kasar Gabon

    Sep 27, 2016 11:06

    Yan adawa suna ci gaba da gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewa da sakamakon zaben shugaban kasa a Gabon duk da hukuncin da kotun kula da kundin tsarin mulkin kasar ta fitar na jaddada ingancin zaben.

  • Shugaban Kasar Gabon Zai Saba Layar Fara Zango Na Biyu Na Shugabaci

    Shugaban Kasar Gabon Zai Saba Layar Fara Zango Na Biyu Na Shugabaci

    Sep 26, 2016 15:35

    Ali Bango zai yi rantsuwar kama aiki na zango na biyu a shugabancinsa wanda zai dauke shi shekaru bakwai.

  • Kotu A DR Congo Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Kan 'Yan Tawayen Ruwanda

    Kotu A DR Congo Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Kan 'Yan Tawayen Ruwanda

    Sep 26, 2016 07:26

    Kotun soji a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta zartar da hukuncin kisa kan 'yan tawayen kasar Ruwanda 10 da aka samu da hannu a aiwatar da kashe-kashen killa a yankin Beni na Dimokaradiyyar Congo.

  • Gabon : Kotu Ta Hanawa Al'umma Zabinsu, Inji Jean Ping

    Gabon : Kotu Ta Hanawa Al'umma Zabinsu, Inji Jean Ping

    Sep 25, 2016 02:16

    Dan takara daya sha kaye a zaben shugaban kasa a Gabon, Jean Ping, ya yi wasti da hukuncin da kotun tsarin mulkin kasar ta yanke wanda ya tabbatar da Ali Bongo a matsayin wanda ya yi nasara a zaben.

  • Jami'an Tsaron Gabon Sun Kame Tsohon Shugaban Hukumar Leken Asirin Kasar

    Jami'an Tsaron Gabon Sun Kame Tsohon Shugaban Hukumar Leken Asirin Kasar

    Sep 24, 2016 07:47

    Jami'an tsaron Gabon sun kame tsohon shugaban hukumar leken asirin kasar kan zargin hannu a kara ruruta wutan rikicin siyasa a kasar.

  • Kotun Kolin Kasar Gabon ta tabbatar da ingancin zaben shugaban kasa

    Kotun Kolin Kasar Gabon ta tabbatar da ingancin zaben shugaban kasa

    Sep 24, 2016 04:49

    Tashar telbijin din Farance 24 ta ce; Kotun tsarin mulkin kasar Gabon ta bayyana Ali Bongo a matsayin wanda ya lashe zabe.

  • Tashe-Tashen Hankula Suna Ci Gaba Da Yin Kamari A Kasar Gabon

    Tashe-Tashen Hankula Suna Ci Gaba Da Yin Kamari A Kasar Gabon

    Sep 23, 2016 05:02

    Ana ci gaba da samun bullar tashe-tashen hankula a kasar Gabon duk da cewa ana zaman jiran hukuncin da kotun kundin tsarin mulkin kasar zata fitar kan sakamakon zaben shugaban kasa da ake ci gaba da samun takaddama a kai.

  • Zaben Gabon : Zaman Dar-dar Gabanin Hukuncin Kotu

    Zaben Gabon : Zaman Dar-dar Gabanin Hukuncin Kotu

    Sep 23, 2016 03:13

    A kasar Gabon yau Juma'a ne ake dakon hukuncin da kotun tsarin mulkin kasar zata yanke kan jayayyar dake tsakanin shugaba mai barin gado, Ali Bongo Ondimba, da abokin hamayyarsa, Jean Ping, akan sakamakon zaben shugaban kasar daya bar baya da kura.

  • M.D.D ta yi suka akan yadda ake take haddin dan'adam a kasar Brundi

    M.D.D ta yi suka akan yadda ake take haddin dan'adam a kasar Brundi

    Sep 22, 2016 15:40

    Hannun Da Jami'an tsaron kasar Brundi Su ke da shi a take hakkin bil'adama

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS