-
Kungiyar Tarayar Afirka ta bayyana shirinta na taimakawa kasar Gabon
Sep 06, 2016 06:49Kungiyar Tarayar Afirka ta bayana shirin ta na shiga tsakani wajen magance rikicin da ya kuno kai bayan zabe a kasar Gabon
-
Shugaban Angola Ya Tsige Ministan Kudin Kasar Daga Kan Mukaminsa
Sep 06, 2016 01:14Fadar shugaban kasar Angola ta sanar da cewa: Shugaba Jose Eduardo dos Santos ya tsige ministan kudin kasar daga kan mukaminsa biyo bayan matsalar tattalin arziki da Angola ta shiga sakamakon faduwar farashin man fetur a duniya.
-
Ministan Shari'ar Kasar Gabon Ya Yi Murabus Daga Kan Mukaminisa
Sep 06, 2016 01:13Ministan shira'ar Gabon ya yi murabus daga kan mukaminsa domin nuna rashin amincewarsa da abin da ya kira rashin mutunta tsarin dimokaradiyya a kasar.
-
Gumurzu Tsakanin Sojojin Gwamnatin DR Congo Da 'Yan Tawayen Kasar Ya Lashe Rayuka
Sep 06, 2016 01:11Dauki ba dadi tsakanin sojojin gwamnatin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo da 'yan tawayen kungiyar Mai Mai ya lashe rayukan sojoji akalla biyu a yankin gabashin kasar.
-
Kotu A Mauritaniya Ta Yanke Hukuncin Dauri Kan 'Ya'yan Tsohon Shugaban Kasar
Sep 06, 2016 01:10Wata kotu a kasar Mauritaniya ta yanke hukunci dauri a gidan kurkuku kan 'ya'yan tsohon shugaban kasar bayan ta same su da laifin fataucin muggan kwayoyi.
-
Jagoran 'Yan Adawan Gabon Yayi Kiran Da Gudanar Da Yajin Aiki Na Gama Gari
Sep 05, 2016 11:41Jagoran 'yan adawan kasar Gabon wanda kuma aka sanar da ya kashe kaye a zaben shugaban kasar da aka gudanar Jean Ping ya yi kiran da a fara yajin aiki na gama gari a duk fadin kasar don nuna rashin amincewa da sakamakon zaben da aka sanar inda aka ce shugaban kasar Ali Bongo ne ya lashe zaben.
-
Ana Shirin Rantsar Da Shugaban Zambiya Bayan Watsi Da Karar Abokin Hamayya
Sep 05, 2016 11:41Kotun kundin tsarin mulkin kasar Zambiya ta yi watsi da karar da dan takarar da ya sha kaye a zaben shugaban kasar da aka gudanar Hakainde Hichilema lamarin da zai share fagen rantsar da shugaban kasar Edgar Lungu a wani wa'adi na shekaru biyar a kan karagar mulkin kasar
-
MDD Ta Bukaci A Kawo Karshen Rikicin Bayan Zabe A Kasar Gabon
Sep 05, 2016 01:24Sakatare Janar na MDD Ban Ki-moon ya nuna damuwa game da tashin hankalin da ya barke bayan zaben shugaban kasar Gabon, kana ya yi kira da'a gaggauta kawo karshen tashin hankalin a fadin kasar.
-
An Fitar Da Sunayen Kasashen Da Suka Samu Gurbin Shiga Gasar Cin Kofin Afrika
Sep 05, 2016 01:23An kawo karshen tankade da rairaye na kasashen da zasu fafata a gasar cin kofin Afrika da kasar Gabon zata karbi bakunci a badi idan Allah ya kai.
-
Bukatar Shugaban kungiyar Alkalan kasar Gabon daga Magabatan Shara'ar kasar
Sep 04, 2016 01:17Shugaban kungiyar Alkalan kasar Gabon ya bukaci magabatan mashara'antar kasar da su kare hakin Mutanan da aka kama sanadiyar tashe-tashen hankulan bayan zabe.