-
Zambia: An Bukaci A Sake Kidaya Wasu Kuri'un Da Aka Kada A Zaben
Aug 28, 2016 07:48Babbar jam'iyyar adawa a kasar Zambia ta bukaci da a sake kidaya kuriun da aka kada a wasu mazabu a cikin lardin Lusaka.
-
A Yau Ne Al'ummar Kasar Gabon Ke Kada Kuri'ar Zaben Shugaban Kasa
Aug 27, 2016 06:30Al'ummar kasar Gabon na gudanar da zaben shugaban kasa a yau domin zaben daya daga cikin 'yan takara sha hudu da suke karawa da juna domin neman kujerar shugabancin kasar.
-
Jawabin Shugaban Kasar Gabon A Jajiberin Zabe
Aug 26, 2016 07:17Ali Bango Ya ce; Shi ne zai sake lashe zabe
-
Al'ummar A Lardin Kivu Ta Arewa A DR Congo Sun Nuna Rashin Jin Dadinsu Kan Rufe Sansanin MDD A Yankinsu
Aug 25, 2016 12:06Al'ummar garin Kashebere da ke lardin Kivu ta Arewa a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun bayyana rashin jin dadinsu da matakin rufe sansanin Majalisar Dinkin Duniya a yankinsu.
-
Yajin Aikin Kwararrun Likitoci Na Kwana Biyar A Nijar
Aug 25, 2016 07:38Likitocin Jamhuriyar Nijar Suna Yajin Aiki
-
Shugaban Gabon Ya Bayyana Kansa A Matsayin Dan Takara Mafi Dacewa
Aug 25, 2016 01:17Shugaban kasar Gabon Ali Bongo ya bayyana kansa a matsayin dantakarar shugabancin mafi dacewa da duk wani canji da ake bukata a kasar a halin yanzu.
-
Kasar Masar Ta Kafa Sharuddan Maida Alaka Da Turkiya
Aug 24, 2016 07:51Kakakin Ma'aikatar Harkokin Wajen Masar ya ce; Da akwai sharudda domin mayar da alaka da Turkiya
-
Yajin aikin gama gari a Jumhoriyar Demokradiyar Kwango
Aug 23, 2016 14:40'Yan Adawar Shugaban kasar Demokaradiyar Kwango sun fara yajin aiki na gama gari
-
An Kame Mutane 4 Da Su ka kashe Faransawa 2 A Kasar Madagascar
Aug 23, 2016 07:47Kamun Mutane Hudu A Madagascar Saboda Kashin Faransawa hudu.
-
Kotun Soji A Jamhuriyar DR Congo Ta Fara Shari'ar Masu Hannu A Kisan Fararen Hula A Gabashin Kasar
Aug 23, 2016 01:24Kotun soji A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta fara gudanar da shari'ar gungun 'yan tawayen da suke da hannu a aiwatar da kisan gilla kan al'ummar garin Beni da ke lardin Kivu ta Arewa a shiyar gabashin kasar.