Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka ta kudu

  • Shugaba Jacob Zuma Ya Ziyarci Ayatollah Khamenei A Tehran

    Shugaba Jacob Zuma Ya Ziyarci Ayatollah Khamenei A Tehran

    Apr 24, 2016 19:21

    Shugaba Jacob Zuma ya ziyarci jagoran juyin juya halin muslunci a Iran Ayatollah Ozma Sayyid Ali Khamenei a gidansa da ke Tehran.

  • Shugaba Zuma Ya Gana Da Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci A Yau

    Shugaba Zuma Ya Gana Da Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci A Yau

    Apr 24, 2016 17:09

    Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Aya. Sayyeed Aliyul Khamniae ya gana da shugaban kasa

  • Bukatar Shugaban Afirka ta Kudu ga Jam'iya mai milki

    Bukatar Shugaban Afirka ta Kudu ga Jam'iya mai milki

    Apr 24, 2016 03:42

    Shugaban Kasar Afirka ta Kudu ya bukaci 'ya'yan Jam'iyar ANC mai milki da su magance sababin da ke tsakaninsu.

  • Majalisar Dokokin Afrika Ta Kudu Zata Gudanar Da Zama Kan Bukatar Neman Tsige Shugaban Kasar

    Majalisar Dokokin Afrika Ta Kudu Zata Gudanar Da Zama Kan Bukatar Neman Tsige Shugaban Kasar

    Apr 04, 2016 03:11

    Majalisar Dokokin Afrika ta Kudu zata gudanar da zama na musamman kan bukatar 'yan adawar kasar ta neman tsige shugaban kasar Jacob Zuma daga kan karagar shugabancin kasa.

  • Shugaba Ya Musanta Rashin Girmama Dokar Kasar, Amma Ya Ce Zai Girmama Hukuncin Kotu

    Shugaba Ya Musanta Rashin Girmama Dokar Kasar, Amma Ya Ce Zai Girmama Hukuncin Kotu

    Apr 02, 2016 03:36

    Shugaban kasar Afirka ta Kudu Jacob Zuma ya musanta zargin da ake masa na rashin gaskiya da kuma yin karen tsaye ga kundin tsarin mulkin kasar, sai dai kuma yayi alkawarin bin umarnin kotu da ta bukace shi da ya dawo da kudaden gwamnati da ya yi amfani da su wajen gina gidansa na kashin kansa.

  • An bukaci Shugaban Kasar Afirka ta Kudu da ya yi murabus

    An bukaci Shugaban Kasar Afirka ta Kudu da ya yi murabus

    Apr 01, 2016 16:44

    'Yan Adawar Gwamnatin Afirka ta kudu ta bukaci shugaban kasar da ya sauka daga kan mukamin sa

  • 'Yan Adawa Na Hankoron Ganin An Safke Shugaba Zuma

    'Yan Adawa Na Hankoron Ganin An Safke Shugaba Zuma

    Mar 31, 2016 10:33

    Babbar jam'iyyar adawa a kasar Afirka ta kudu na hankoron ganin an safke shugaba Zuma saboda batun almubazzaranci.

  • Wata Kotun Afirka Ta Kudu Ta Zargin Gwamnatin Kasar Da Gazawa Wajen Kama Shugaba Al-Bashir

    Wata Kotun Afirka Ta Kudu Ta Zargin Gwamnatin Kasar Da Gazawa Wajen Kama Shugaba Al-Bashir

    Mar 16, 2016 17:23

    Kotun daukaka kara a kasar Afirka ta Kudu ta bayyana gazawar da gwamnatin kasar ta yi na kama shugaban kasar Sudan Umar Hasan al-Bashir a lokacin da ya halarci taron shuwagabanin kasashen kungiyar Tarayyar Afirka a kasar da cewa wani wulanci da cin mutumci ne bugu da kari kan karen tsaye ga umurnin kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffuka wacce ta fitar da sammaci kama shugaban na Sudan.

  • Shugaba Zuma Zai Fara Ziyarar Aiki A Nijeriya A Yau Talata

    Shugaba Zuma Zai Fara Ziyarar Aiki A Nijeriya A Yau Talata

    Mar 08, 2016 05:45

    A yau Talata ne ake sa ran Shugaban kasar Afirka ta Kudu Jacob Zuma zai fara wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu a Nijeriya a bisa gayyatar da takwararsa na Nijeriyan Muhammadu Buhari yayi masa don karfafa alakar da ke tsakanin kasashen biyu.

  • Shugaba A/Kudu, Zuma Ya Tsallake Kokarin Tsige Shi A Majalisar  Kasar

    Shugaba A/Kudu, Zuma Ya Tsallake Kokarin Tsige Shi A Majalisar Kasar

    Mar 02, 2016 05:27

    Shugaban kasar Afirka ta kudu Jacob Zuma ya tsallake wani kokari na tsige shi a yayin kuri’ar nuna rashin amincewa da gwamnatinsa da aka kada a majalisar dokokin kasar a jiya Talata saboda abin da babbar jam'iyyar adawa ta kira siyasarsa da ke cutar da tattalin arzikin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS