Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

babban zauren MDD

  • An Kawo Karshen Babban Taron MDD Karo na 73

    An Kawo Karshen Babban Taron MDD Karo na 73

    Oct 02, 2018 11:24

    An kawo karshen babban taron zauren Majalisar Dinkn Duniya, karo na 73 da ya gudana a birnin New York na Amurka, inda shugabannin kasashe dana gwamnatoci suka gabatar da jawabi kan halin da duniya ke ciki.

  • Tattaunawa Ce Mafita Don Magance Sabani Da Iran_Macron

    Tattaunawa Ce Mafita Don Magance Sabani Da Iran_Macron

    Sep 25, 2018 17:25

    Shugaba Emanuelle Macron, ya bayyana cewa tattaunawa da hadin gwiwa ta kasashen duniya ce hanyar magance sabanin da ake da shi da Iran.

  • Taron MDD Karo Na 73 A Birnin New York

    Taron MDD Karo Na 73 A Birnin New York

    Sep 24, 2018 11:24

    Shugabannin kasashe da na gwamnatoci daga sassan duniya sun fara isa birnin New York, domin halartar babban taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 73.

  • MDD: Cutar Kwalera Ta Kashe Mutane 55 A Nijar

    MDD: Cutar Kwalera Ta Kashe Mutane 55 A Nijar

    Sep 14, 2018 17:39

    A cikin wani rahoton da majalisar dinkin duniya ta fitar kan yaduwar cutar kwalara a wasu yankunan jamhuriyar Nijar a cikin 'yan watannin baya-bayan nan, an bayyana cewa mutane 55 ne suka rasa rayukansu.

  • MDD Ta Amince Da Kudirin Goyon Bayan Al'ummar Palastinu

    MDD Ta Amince Da Kudirin Goyon Bayan Al'ummar Palastinu

    Jun 14, 2018 05:48

    A ci gaba da goyon al'ummar Palastinu, manbobin MDD sun amince da wani kudiri na yin alawadai da ta'addancin da yahudawan sahayoniya ke ci gaba da yi kan al'ummar Palastinu.

  • Kasar Ghana Ta Kare Kuri'ar Kin Amincewa Da Matsayar Trump Kan Kudus Da Kasa Ta Kada A MDD

    Kasar Ghana Ta Kare Kuri'ar Kin Amincewa Da Matsayar Trump Kan Kudus Da Kasa Ta Kada A MDD

    Dec 25, 2017 17:12

    Kasar Ghana ta bayyana cewar ka kada kuri'ar rashin amincewa da matsayar Amurka na bayyana birnin Kudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila a yayin zaman babban zauren Majalisar Dinkin Duniya ne don tabbatar da matsayar kungiyar Tarayyar Afirka da kuma kuma kudururrukan Majalisar Dinkin Duniyan.

  • Tsayin Dakan Kasashen Afirka Wajen Tinkarar Barazanar Trump Kan Qudus

    Tsayin Dakan Kasashen Afirka Wajen Tinkarar Barazanar Trump Kan Qudus

    Dec 25, 2017 05:17

    A daidai lokacin da gwamnatin Amurka take ci gaba da barazana ga kasashen duniya dangane da batun Kudus, kasashen Afirka suna daga cikin kasashen duniya da suka tsaya kyam wajen goyon bayan al'ummar Palastinu da kuma yin watsi da matsayar shugaban Amurkan kan birnin Kudus.

  • Ministan Harkokin Wajen Palasdinu Ya Bayyana Cewa Gwamnatin Amurka Ta Sha Kashi A MDD

    Ministan Harkokin Wajen Palasdinu Ya Bayyana Cewa Gwamnatin Amurka Ta Sha Kashi A MDD

    Dec 23, 2017 18:21

    Ministan harkokin wajen hukumar cin kwarya-kwaryar gashin kan Palasdinawa ya bayyana cewa: Al'ummar Palasdinu sun samu gagarumar nasara a kan bakar siyasar Amurka a babban zauren Majalisar Dinkin Duniya.

  • Babban Zauren MDD Ya Amince Da Kudurin Allah Wadai Da Matsayar Trump Kan Qudus

    Babban Zauren MDD Ya Amince Da Kudurin Allah Wadai Da Matsayar Trump Kan Qudus

    Dec 21, 2017 18:20

    Babban zauren Majalisar Dinkin Duniya ya kada kuri'ar amincewa da gagarumin rinjaye kan kudurin da ya bukaci shugaban Amurka Donald Trump da ya janye matsayarsa ta sanar da birnin Qudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • An Rufe Babban Taron MDD Karo Na 72

    An Rufe Babban Taron MDD Karo Na 72

    Sep 26, 2017 06:35

    An rufe babban taron MDD karo na 72 da aka yi a hedkwatar Majalisar dake birnin New York a jiya Litinin, inda wakilan kasa da kasa suka bayyana ra'ayoyinsu kan yadda za a aiwatar da jadawalin neman dauwamammen ci gaba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS