-
Faransa: Idan Amfani Da Makaman Guba A Kan Fararen Hula Ya Tabba A Kasar Siria Faransa Zata Kai Mata Hari
Feb 14, 2018 06:17Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya bayyana cewa a duk lokacin da ya tabbata a gareshi kan cewa gwamnatin kasar Siria ta yi amfani da makaman guba kan fararen hula a kasar, gwamnatinsa zata kai hari kan wuraren da aka harhada makaman a kasar Sirya.
-
Faransa Ta Bayyana Damuwarta Kan Halin Da Al'ummar Siriya Ke Ciki.
Feb 08, 2018 17:55Wakilin Kasar Faransa a MDD ya bayyana damuwarsa kan halin da fararen hula ke ciki a kasar Siriya
-
Ziyarar Shugaban Kasar Faransa Zuwa Afirka
Feb 04, 2018 05:52Shugaban Kasar Faransa Emmanuel Macron ya kai ziyara kasashen Tunusiya da Senegal, inda ya tattauna tare da hukumomin kasar kan muhimman batutuwa daban daban, daga ciki akwai fadada alakar difulomasiya a tsakanin bangarorin biyu, yaki da ta'addanci da kuma batutuwan da suka shafi kasar Libiya.
-
An Kaddamar Da Gidauniyar Tallafa Wa Ilimin Yara A Dakar
Feb 03, 2018 06:26Shugaba Emanuel Macron na Faransa ya kaddamar da wata gidauniyar kasa da kasa ta tallafa wa tsarin bada ilimi ga yara musamman a Afrika a brinin Dakar na kasar Senegal.
-
Hatsarin Jirgin Sama Ya hallaka Sojoji Biyar A Faransa
Feb 02, 2018 19:00Akalla Sojoji 5 ne suka rasa rayukansu sanadiyar hatsarin jiragen sama na sojan Faransa guda biyu.
-
Siriya : Faransa Ta Sanya Takunkumi Kan Wasu Kamfanoni Da Jami'ai 25
Jan 23, 2018 11:17Kasar Faransa ta sanar da kakaba takunkumi kan wasu Cibiyoyi da jami'ai su 25 kan zargin taimakawa shirin Siriya na sarafawa da kuma kera makamai masu guba.
-
Iran Ta Mayar Da Martani Ga Kalaman Ministan Harkokin Wajen Faransa
Jan 23, 2018 05:14Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewar ba za ta yi wata tattaunawa don cimma yarjejeniyar kan shirinta na makamai masu linzami da kasashen Turai ba tana mai cewa shirinta na kare kai lamari ne da ya shafi cikin gidanta da ba za ta taba bari wani ya tsoma mata baki cikinsa ba.
-
Faransa Ta Bukaci Taron Gaggawa Na Kwamitin Tsaron MDD Game Da Siriya
Jan 21, 2018 19:02Bayan shigar kasar Turkiya a yankin Ifrin na arewacin kasar Siriya, kasar Faransa ta bukaci taron gaggauwa na kwamitin tsaron MDD
-
Wata Kotun Faransa Ta Yi Watsi Da Karar Sojojin Da Suka Ci Zarafin Kananan Yaran Afirka Ta Tsakiya
Jan 16, 2018 18:50Kotun ta Kasar Faransa ta yi watsi da karar ne bisa abinda ta kira rashin kwararan dalilai
-
An Kaiwa Sojojin Faransa Hari A Mali
Jan 12, 2018 19:08An kai harin Bam kan tawagar sojojin kasar Faransa a kasar Mali