Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

faransa

  • Shugaban Kasar Faransa Ya Fara Ziyara A China

    Shugaban Kasar Faransa Ya Fara Ziyara A China

    Jan 08, 2018 19:13

    A yau Litinin, shugaban Faransa Emmanuel Macron ke fara ziyarar kwanaki uku a China, in da ake sa ran zai kulla wata alaka ta musamman da gwamnatin kasar don yaki da ta’addanci da kuma magance matsalar dumamar yanayi a duniya.

  • Macron Ya Bukaci Saudiya Da Ta Kawo Karshen Killace Kasar Yemen

    Macron Ya Bukaci Saudiya Da Ta Kawo Karshen Killace Kasar Yemen

    Dec 27, 2017 18:15

    Shugaban Kasar Faransa ya bukaci Sarkin Saudiya da ya kawo karshen killacewar da yake yi wa kasar Yemen.

  • Ziyarar Shugaban Kasar Faransa Zuwa Jumhuriyar Niger

    Ziyarar Shugaban Kasar Faransa Zuwa Jumhuriyar Niger

    Dec 26, 2017 06:47

    A ranar Jumma'a 22 ga watan Disamban da muke ciki ne shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya kai ziyarar ba zata zuwa jumhuriyar Niger, inda ya gana da sojojin kasar ta Faransa da ke can, ya kuma gana da shugaban kasar ta Niger.

  • A Yau Laraba Ne Za A Gudanar Da Taron Tattaunawa Karo Na 4 Tsakanin Faransa Da Iran

    A Yau Laraba Ne Za A Gudanar Da Taron Tattaunawa Karo Na 4 Tsakanin Faransa Da Iran

    Dec 20, 2017 06:20

    A yau Laraba ne mataimkain ministan harkokin wajen kasar Iran a bangaren sharia Abbas Araqchi zai fara tattaunawa karo na 4 tsakanin Faransa da Iran a birnin Paris.

  • Faransa : Macron Ya Yi Amai Ya Lashe Kan Batun Siriya

    Faransa : Macron Ya Yi Amai Ya Lashe Kan Batun Siriya

    Dec 18, 2017 11:03

    Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron, ya fada cewa wajibi ne ya tattauna tare da shugaba Bashar al-Assad na Siriya domin kawo karshen yakin basasar kasar, da kuma shirya hanyoyin da za su tabbatar da zaman lafiya mai dorewa a kasar.

  • Taron Hadin Gwiwar Kungiyar Kasashe Biyar Na Yankin Sahel  Da Turai A Birnin Paris

    Taron Hadin Gwiwar Kungiyar Kasashe Biyar Na Yankin Sahel Da Turai A Birnin Paris

    Dec 15, 2017 16:51

    Kasashen Jamus da Faransa tare da kasashen Afirka biyar na yankin Sahel sun gudanar da taro da nufin gaggauta fara aikin rundunar hadin gwiwa ta yaki da ta'addanci a yankin Sahel.

  • Burkina Faso: Sojojin Faransa Uku Sun Jikkata Sanadiyyar Harba Musu Makamin Gurneti

    Burkina Faso: Sojojin Faransa Uku Sun Jikkata Sanadiyyar Harba Musu Makamin Gurneti

    Nov 28, 2017 12:03

    Kamfanin dillancin labarun faransa ya ce an kai harin ne jim kadan bayan da shugaban kasar Faransa ya fara ziyarar aiki a cikin kasar.

  • Faransa : Macron Zai Ziyarci Wasu Kasashen Afrika

    Faransa : Macron Zai Ziyarci Wasu Kasashen Afrika

    Nov 27, 2017 06:34

    Shugaba Emmanuel Macron na Faransa zai fara wani ran gadi a wasu kasashen Afrika uku da suka hada da Bukina faso, Ivory Coast da kuma Ghana a wani mataki na karfafa alaka tsakanin Faransa da Afrika.

  • AU Ta Zargi Kasashen Turai Da Hannu Cikin Matsalar 'Yan Gudun Hijira Na Afirka

    AU Ta Zargi Kasashen Turai Da Hannu Cikin Matsalar 'Yan Gudun Hijira Na Afirka

    Nov 24, 2017 05:15

    Shugaban kungiyar Tarayyar Afirka kuma shugaban kasar Guinea Conakry, Alpha Konde, ya bayyana cewar kasashen Turai suna da hannu cikin wani bangare na matsalolin da 'yan gudun hijira daga Afirka suke fuskanta a kasar Libiya.

  • Libiya : Faransa Za Ta Karbi Bakin Hauren Farko Daga HCR

    Libiya : Faransa Za Ta Karbi Bakin Hauren Farko Daga HCR

    Nov 20, 2017 10:01

    Kasar Faransa ta ce za ta karbi kashin farko na bakin haure da reshen hukumar kula da kaurar bakin haure ta HCR a Nijar ya fitar dasu daga Libiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS