-
Shugaban Kasar Faransa Ya Fara Ziyara A China
Jan 08, 2018 19:13A yau Litinin, shugaban Faransa Emmanuel Macron ke fara ziyarar kwanaki uku a China, in da ake sa ran zai kulla wata alaka ta musamman da gwamnatin kasar don yaki da ta’addanci da kuma magance matsalar dumamar yanayi a duniya.
-
Macron Ya Bukaci Saudiya Da Ta Kawo Karshen Killace Kasar Yemen
Dec 27, 2017 18:15Shugaban Kasar Faransa ya bukaci Sarkin Saudiya da ya kawo karshen killacewar da yake yi wa kasar Yemen.
-
Ziyarar Shugaban Kasar Faransa Zuwa Jumhuriyar Niger
Dec 26, 2017 06:47A ranar Jumma'a 22 ga watan Disamban da muke ciki ne shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya kai ziyarar ba zata zuwa jumhuriyar Niger, inda ya gana da sojojin kasar ta Faransa da ke can, ya kuma gana da shugaban kasar ta Niger.
-
A Yau Laraba Ne Za A Gudanar Da Taron Tattaunawa Karo Na 4 Tsakanin Faransa Da Iran
Dec 20, 2017 06:20A yau Laraba ne mataimkain ministan harkokin wajen kasar Iran a bangaren sharia Abbas Araqchi zai fara tattaunawa karo na 4 tsakanin Faransa da Iran a birnin Paris.
-
Faransa : Macron Ya Yi Amai Ya Lashe Kan Batun Siriya
Dec 18, 2017 11:03Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron, ya fada cewa wajibi ne ya tattauna tare da shugaba Bashar al-Assad na Siriya domin kawo karshen yakin basasar kasar, da kuma shirya hanyoyin da za su tabbatar da zaman lafiya mai dorewa a kasar.
-
Taron Hadin Gwiwar Kungiyar Kasashe Biyar Na Yankin Sahel Da Turai A Birnin Paris
Dec 15, 2017 16:51Kasashen Jamus da Faransa tare da kasashen Afirka biyar na yankin Sahel sun gudanar da taro da nufin gaggauta fara aikin rundunar hadin gwiwa ta yaki da ta'addanci a yankin Sahel.
-
Burkina Faso: Sojojin Faransa Uku Sun Jikkata Sanadiyyar Harba Musu Makamin Gurneti
Nov 28, 2017 12:03Kamfanin dillancin labarun faransa ya ce an kai harin ne jim kadan bayan da shugaban kasar Faransa ya fara ziyarar aiki a cikin kasar.
-
Faransa : Macron Zai Ziyarci Wasu Kasashen Afrika
Nov 27, 2017 06:34Shugaba Emmanuel Macron na Faransa zai fara wani ran gadi a wasu kasashen Afrika uku da suka hada da Bukina faso, Ivory Coast da kuma Ghana a wani mataki na karfafa alaka tsakanin Faransa da Afrika.
-
AU Ta Zargi Kasashen Turai Da Hannu Cikin Matsalar 'Yan Gudun Hijira Na Afirka
Nov 24, 2017 05:15Shugaban kungiyar Tarayyar Afirka kuma shugaban kasar Guinea Conakry, Alpha Konde, ya bayyana cewar kasashen Turai suna da hannu cikin wani bangare na matsalolin da 'yan gudun hijira daga Afirka suke fuskanta a kasar Libiya.
-
Libiya : Faransa Za Ta Karbi Bakin Hauren Farko Daga HCR
Nov 20, 2017 10:01Kasar Faransa ta ce za ta karbi kashin farko na bakin haure da reshen hukumar kula da kaurar bakin haure ta HCR a Nijar ya fitar dasu daga Libiya.