-
Shugabannin Kasashen Nijar Da Faransa Sun Tattauna A Paris
Mar 31, 2017 14:26A yau juma'a shugabannin kasashen Nijar da Farasna sun tattauna akan bunkasa alakar kasashen biyu.
-
Ministan cikin gidan Faransa ya yi murabus
Mar 22, 2017 07:55Ministan cikin gidan kasar Faransa Bruno Le Roux ya sauka daga mukaminsa, sa’o’i kadan bayanda babban lauyan gwamnatin kasar, ya sanar da fara bincike kan zargin badakalar ayyukan bogi da ake wa ministan, na baiwa yayansa mata mukaman mataimakansa a majalisar dokokin kasar, a lokacin da yake dan majalisa.
-
Faransa Ta Yi Kashedi Akan Rage Karfin Tawagar MONUSCO
Mar 22, 2017 00:51Faransa ta yi kashedi akan duk wani yunkuri na rage yawan dakarun tawagar wanzar da zamen lafiya ta MDD a Jamhuriya Demukuradiyyar Congo.
-
Shugaban Gambia Na Ziyararsa Ta Farko A Turai
Mar 14, 2017 12:39Sabon shugaban kasar Gambia, Adama Barrow na ziyarar aikinsa ta farko a nahiyar Turai.
-
Kasashen NIjer, Spain da Faransa za su kafa rundunar hadin gwiwa ta yakin da bakin haure
Mar 14, 2017 02:23Ministan cikin gidan Spain ya ce Kasar sa da kasar Faransa gami da jumhoriyar Nijer sun amince da kafa rundunar hadin gwiwa ta yaki da masu safarar mutane gami da miyagun kwayoyi.
-
Zaben Faransa : Alain Juppe Ya Ce Ba Zai Tsaya Takara Ba
Mar 06, 2017 12:48Tsohon fira-ministan Faransa, Alain Jupe, ya ce ba zai sake tsayawa takara ba a zaben shugabancin kasar na watan Afrilun dake tafe ba.
-
'Yan Majalisa Faransa Na Son A Amunce Da Kasar Palestine
Feb 27, 2017 01:25A Faransa, 'yan majalisa 154 ne sun bukaci shugaban kasar François Hollande, akan ya amunce da samar da kasar Palestine.
-
Za a kara yawan Sojojin Faransa a kan iyakar kasar Nijer da Mali
Feb 26, 2017 14:32Ma'aikatar tsaron Faransa ta sanar da cewa za ta kara yawan Sojojin ta a kan iyakar kasar Nijer da Mali.
-
Samar Da Kasashe 2 Ne, Zai Magance Rikicin Palestinu Da Isra'ila, Inji Hollande
Feb 23, 2017 02:13Shugaba Francois Hollande, na kasar Faransa, ya bayyana cewa samar da kasashe biyu ita ce kawai mafita wajen magance rikicin Palestinu da Isra'ila.
-
An kame wasu Faransawa biyu kan zarkin ta'addanci a Algeriya
Feb 02, 2017 14:09Kasar Algeriya ta cabke wasu 'yan kasar Faransa biyu kan zarkin su da alaka da kunigyar ta'addanci ta IS