Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Iran Ta Jaddada Wajabcin Janyewar Yahudawan Sahayoniya Daga Yankunan Da Suka Mamaye

    Iran Ta Jaddada Wajabcin Janyewar Yahudawan Sahayoniya Daga Yankunan Da Suka Mamaye

    Nov 08, 2017 06:13

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada yin kira ga kungiyoyin kasa da kasa kan daukan matakin kawo karshen mamaye yankunan Palasdinawa da yankin tuddan Jolan na kasar Siriya da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ke ci gaba da yi.

  • Amano: Iran Na Ci Gaba Da Aiwatar Da Yarjejeniyar Nukiliya

    Amano: Iran Na Ci Gaba Da Aiwatar Da Yarjejeniyar Nukiliya

    Nov 07, 2017 06:26

    Babban sakataren hukumar kasa da kasa ta Makamashin Nukiliya ya ci gaba da cewa; Shekaru biyu bayan yarjejeniyar Nukiliyar Iran tana ci gaba da aiki da ita.

  • Kwamandan IRGC Ya Musanta Zargin Trump Na Cewa Iran Tana Da Hannu Cikin Makamin Da Aka Harba Saudiyya Daga Yemen

    Kwamandan IRGC Ya Musanta Zargin Trump Na Cewa Iran Tana Da Hannu Cikin Makamin Da Aka Harba Saudiyya Daga Yemen

    Nov 05, 2017 18:14

    Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar Iran Manjo Janar Muhammad Ali Jaafari ya bayyana maganganun shugaban Amurka Trump cewa Iran tana da hannu cikin makami mai linzami da aka harba daga Yemen zuwa Saudiyya a matsayin karya tsagoronta.

  • Wata Majiya: Hariri Yayi Murabus Ne Bayan Iran Ta Ki Yarda Da Bukatar Saudiyya Na Janye Goyon Bayan Al'ummar Yemen

    Wata Majiya: Hariri Yayi Murabus Ne Bayan Iran Ta Ki Yarda Da Bukatar Saudiyya Na Janye Goyon Bayan Al'ummar Yemen

    Nov 05, 2017 18:13

    Wata majiya mai karfi ta bayyana cewar Sa'ad al-Hariri, firayi ministan kasar Labanon mai murabus, yayi murabus daga mukamin nasa ne bayan da Iran ta ki amincewa da bukatar da ya gabatar mata da sunan Saudiyya na ta daina goyon bayan al'ummar kasar Yemen da Saudiyyan take ci gaba da kai musu hare-hare.

  • Iran : Murabus Din Hariri, Makircin US-Saudi-Israila Da Nufin Kara Yanayin Zaman Dar-Dar A G/Tsakiya

    Iran : Murabus Din Hariri, Makircin US-Saudi-Israila Da Nufin Kara Yanayin Zaman Dar-Dar A G/Tsakiya"

    Nov 05, 2017 05:48

    Iran ta bakin mai magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen kasar, Bahram Qassemi, ta yi watsi da tuhumce-tuhumcen Sa'ad Hariri, tsohon firayi ministan Labanon mai murabus, tana mai cewa maganganun nasa sun yi daidai da tuhumce-tuhumce marasa tushe da Amurka da Sahyoniyawa da Saudiyya suke yi da nufin haifar da sabon rikici a kasar Labanon da kuma yankin Gabas ta tsakiya.

  • Za'a Gudanar Da Bukukuwan 13 Ga Watan Abaan A nan Iran A Garuruwa Fiye Da 1000 Guda.

    Za'a Gudanar Da Bukukuwan 13 Ga Watan Abaan A nan Iran A Garuruwa Fiye Da 1000 Guda.

    Nov 04, 2017 06:30

    Yau Asabar ce 13 ga watan Aban na wannan shekara ranar da aka ware a nan Iran, aka kuma bata sunan ranar " yaki da kasashe masu girman kai na duniya".

  • Iran Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Wuce Gona Da Irin Masarautar Saudiyya Kan Kasar Yamen

    Iran Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Wuce Gona Da Irin Masarautar Saudiyya Kan Kasar Yamen

    Nov 02, 2017 06:19

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya yi Allah wadai da hare-haren wuce gona da irin da jiragen saman yakin masarautar Saudiyya suka kai kan al'ummar lardin Sa'adah da ke arewacin kasar Yamen.

  • Ayatullah Khamenei Ya Gana Da Shugaban Kasar Rasha Vladimir Putin

    Ayatullah Khamenei Ya Gana Da Shugaban Kasar Rasha Vladimir Putin

    Nov 01, 2017 18:18

    Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar irin nasarorin da ake samu a kasar Siriya a fadar da ake yi da ta'addanci na nuni da cewa Iran da kasar Rasha za su iya aiki tare wajen cimma manufofin da suka yi tarayya kanta yana mai cewa ko shakka babu ana iya mai da Amurka ta zamanto saniyar ware sannan kuma takunkumin da ta sanya wa kasashe su zamanto aikin baban giwa.

  • Ministan Harkokin Wajen Faransa Zai Ziyarci Iran

    Ministan Harkokin Wajen Faransa Zai Ziyarci Iran

    Nov 01, 2017 05:43

    Ministan harkokin wajen kasar Faransa, Jean-Yves Le Drian, ya bayyana zai ziyarci kasar Iran a cikin kwanaki masu zuwa domin share fagen ziyara da shugaba Emanuelle Macron zai kawo a nan Tehran.

  • Jami'an Tsaron Iran Sun Wargaza Wasu Kungiyoyi Masu Fasakwabrin Kwayoyi A Yankin Kirman

    Jami'an Tsaron Iran Sun Wargaza Wasu Kungiyoyi Masu Fasakwabrin Kwayoyi A Yankin Kirman

    Oct 31, 2017 18:49

    Majiyar ma'aikatar yansandan ciki a nan Iran ta bada labarin cewa jami'an tsaron kasar sun sami nasara wargaza wasu gungun masu fasa korin miyagun kwayoyi biyu a yankin Kirmon da ke kudancin kasar .

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS